-
Akalla Mutane 60 Sun Rasu A Harin Ta'addancin Birnin Damaskus Na Siriya
Jan 31, 2016 12:36Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar alal akalla mutane 60 sun rasa rayukansu kana wasu da dama kuma sun sami raunuka sakamakon wasu hare haren ta'addanci da aka kai yankin Sayyida Zainab (a.s) da ke bayan birnin Damascus, babban birnin kasar Siriyan.
-
An Hallaka 'yan ta'adda da Dama A Jihar Hums na Kasar Siriya
Jan 31, 2016 02:10Dakarun Tsaron Siriya Sun Hallaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Jihar Hums