Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • Nuri Al-Maliki: Saudiyya Ita Ce Tushen Ayyukan Ta'addanci Da Wajibi Ne A Dau Mataki Kanta

    Nuri Al-Maliki: Saudiyya Ita Ce Tushen Ayyukan Ta'addanci Da Wajibi Ne A Dau Mataki Kanta

    Aug 14, 2016 17:22

    Tsohon firayi ministan kasar Iraki Nuri al-Maliki ya bayyana kasar Saudiyya a matsayin tushe kana kuma mabubbugar ta'addanci wanda wajibi ne kasashen duniya su dau mataki kanta

  • Italia Na Shirin Korar Wani Dan Kasar Tunisia Bisa Zargin Alakarsa Da 'Yan Ta'adda

    Italia Na Shirin Korar Wani Dan Kasar Tunisia Bisa Zargin Alakarsa Da 'Yan Ta'adda

    Aug 13, 2016 05:41

    Mahukunta a kasar Italia na shirin korar wani dan asalin kasar Tunisia bisa zargin alakarsa da kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Akalla Mutane 4 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wasu Bama-Bamai

    Akalla Mutane 4 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wasu Bama-Bamai

    Aug 12, 2016 05:01

    Rahotanni daga kasar Thailand sun bayyana cewar alal akalla mutane 4 sun rasa rayukansu kana wasu da dama sun sami raunuka sakamakon wasu hare-hare ta hanyar tada bama-bamai a garuruwa Hua Hin, Phuket da sauran wajajen yawon shakatawa na kasar.

  • Kasar Jamus Ta Sanar Da Sabbin Dokokin Dakile Hare-Haren Ta'addanci A Kasar

    Kasar Jamus Ta Sanar Da Sabbin Dokokin Dakile Hare-Haren Ta'addanci A Kasar

    Aug 12, 2016 05:01

    Kasar Jamus ta sanar da wani shiri na tsaurara matakan tsaro da nuna halin ba sani ba sabo kan wadanda ake zargi da ayyukan tashin hankali da nufin fada da ayyukan ta'addanci da suke barazana ga kasar.

  • Bincike: Sama Da 'Yan Ta'adda Dubu 360 Daga Kasashe 93 Aka Shigar Da Su Siriya

    Bincike: Sama Da 'Yan Ta'adda Dubu 360 Daga Kasashe 93 Aka Shigar Da Su Siriya

    Aug 08, 2016 17:56

    Cibiyar binciken nan ta Farrell ta kasar Jamus ta sanar da cewa tun daga shekara ta 2011 da aka fara rikici a kasar Siriya ya zuwa yanzu an shigar da 'yan ta'adda sama da dubu 360 da suka fito daga kasashe sama da 93 na duniya zuwa kasar.

  • Jami'an Tsaron Nijar Sun Kama Wasu Kusoshin Boko Haram A Kasar

    Jami'an Tsaron Nijar Sun Kama Wasu Kusoshin Boko Haram A Kasar

    Aug 04, 2016 11:07

    Rundunar sojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da samun nasarar kame wasu kusoshin kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi kasar cikin watannin da suka gabata.

  • Sojojin Kasar Masar Sun Hallaka Wasu ''Yan Ta'adda Masu Yawa A Yankin Sina'

    Sojojin Kasar Masar Sun Hallaka Wasu ''Yan Ta'adda Masu Yawa A Yankin Sina'

    Aug 01, 2016 10:56

    Rahotanni daga kasar Masar sun bayyana cewar sojojin kasar sun sami nasarar hallaka wani adadi mai yawa na 'yan ta'adda a garin Rafah da ke arewacin Sina' na kasar.

  • Adel Jubair: Dole Ne Mu Kakkabe Hannun Assad Daga Duk Wata Gwamnati Da Za A Kafa A Syria

    Adel Jubair: Dole Ne Mu Kakkabe Hannun Assad Daga Duk Wata Gwamnati Da Za A Kafa A Syria

    Jul 15, 2016 04:27

    Ministan harkokin wajen masarautar Saudiyya Adel Jubair ya sake nanata kamalan da aka saba ji daga bakinsa dangane da makomar shugaba Bashar Assad na Syria a siyasance, inda ya ce za su kakkabe hannun Assad daga duk wata gwamnatin rikon kwarya da za a kafa a nan gaba a Syria.

  • Bangaladesh Ta Jaddada Matsayinta Na Ci Gaba Da Rufe Tashar Zakir Naik

    Bangaladesh Ta Jaddada Matsayinta Na Ci Gaba Da Rufe Tashar Zakir Naik

    Jul 11, 2016 16:23

    Mahukunta a kasar Bangaladesh sun jaddada matsayinsu na ci gaba da rufe tashar malamin salafiyyah Zakir Naik, inda suka ce wannan tasha tana yada tsatsauran ra'ayi wanda sanadiyyar hakan ne aka kai harin ta'addanci a kasar a makon da ya gabata.

  • Tsanantar Hare-haren Ta'addanci A duniya.

    Tsanantar Hare-haren Ta'addanci A duniya.

    Jul 05, 2016 11:53

    al-Mayadeen: Shan Kashin Da'esh Ne Ya Sa Su ke Tsananta Kai Hare-hare.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS