-
Limamin Jumma'a: Pakistan Bai Kamata Ta Zama Wajen Horar Da Yan Ta'adda Ba.
Feb 22, 2019 19:12Na'ibin limamin masallacin jumma'a a nan Tehran, ya yi kira ga kasar Pakistan da kada ta zama sansanon horar da yan ta'adda masu cutar da kasashe makobta.
-
Kasar Iran Ce Ta Farko A Ci Gaban Ilmi A Tsakanin Kasashen Musulmi
Feb 20, 2019 06:51Shugaban hukumar sadarwan da kimiya da fasaha na kasar Iran ya bayyana cewa kasar Iran ce ta daya a fagen ci gaban ilmi a cikin kasashen Musulmi sannan ita ce ta 16 a dukkan kasashen duniya.
-
Iran : Dan Pakistan Ne Ya Kai Harin Sistan-Balushistan
Feb 19, 2019 15:37Rundinar kare juyin juya halin musulinci ta Itan (IRGC), ta sanar da cewa wani dan asalin kasar Pakistan ne ya kai harin ta'addancin da ya yi sanadin shahadar mambobinta 27 a makon da ya gabata a yankin Sistan Balouchistan a kudu maso gabashin kasar.
-
Kasimi: Yakamata Turawa Su Sauke Nauyin Da Ke Kansu Dangane Da Kasar Iran
Feb 18, 2019 11:50Kakakin ma'aiktar harkokin wajen kasar Iran ya bukaci kasashen Turai su sauke nauyin da ya hau kansu dangane da yerjejeniyar shirin Nkliyar kasar Iran .
-
Iran Ta Gabatar Da Wani Sabon Jirgin Yaki Na Karkashin Ruwa
Feb 17, 2019 19:10Shugaban kasar Iran Dr Hassan ruhani ya yaye labulen fara amfani da wani sabon jirgin ruwan yaki na karkashin ruwa wato Submerrin mai suna Fateh a yau Lahadi a birnin Bandar Abbas na kudancin kasar.
-
Iran : Zarif, Ya Maida Kakkausan Martani Ga Mike Pence
Feb 17, 2019 11:03Ministan harkokin wajen kasar Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya yi tir da allawadai da kalamman da ya danganta dana kiyaya da marar tushe da mataimakin shugaban kasar Amurka, Mike Pence ya firta kan kasar ta Iran.
-
Zarif Da Mogheni Sun Gana A Taron Birnin Monich A kasar Jamus
Feb 16, 2019 11:24Ministan harkokin wajen Iran Dr. Muhammad Jawad Zarif ya gana da babbar jami'ar kungiyar tarayyar turai mai kula da harkokin siyasar wajen kungiyar Federica Mogherini a yau a birnin Munich na kasar Jamus, a gefen taron kasa da kasa kan harkokin tsaro na duniya.
-
Na'ibin Limamin Masallacin Jumma'a : Fitowar Mutane A Ranar 22 Ga Watan Bahman Ya Tsorata Makiya.
Feb 15, 2019 19:15Limamin nda ya jagoranci sallar jumma'a a nan birnin Tehran Hujjatullam Muhammad Jawad Hajj Ali-Akbar ya tattakin ranar 22 ga watan Bahaman naushi ne babba a bakin makiya JMI.
-
Ruhani: Manufar Taron Sochi Ita Ce Yaki Da Ayyukan Ta'addanci A Yankin Gabas Ta Tsakiya.
Feb 14, 2019 19:13Shugaban kasar Iran Hujjatul Islam Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa manufar taron Sochi na kasar Rasha ita ce yaki da yan ta'adda da kuma dawo da zaman lafiaya a kasar Siriya.
-
Jarogora Ya Isar Ta Sakon Ta'aziyarsa Ga Iyalan Shahidan Sistan Baluchestan
Feb 14, 2019 19:11Jagoran juyin juya halin musulunci Aya. Sayyeed Aliyul Khaminae, ya gabatar da ta'aziyarsan ga iyalan shahidan dakarun kare juyin juya halin musulunci a kasar wadanda suka yi shahada a lardin sisatan Buluscistan a jiya da dare.