-
Bakin Haure Da Dama Sun Halaka Sakamakon Nutsewar Kwalerkwalensu A Tekun Libiya
May 26, 2016 12:55Dakarun bada agajin gaggawa da suke sanya ido a gabar tekun kasar Italiya sun bada labarin mutuwar bakin haure da dama sakamakon kifewar kwalekwalensu a kusa da gabar tekun kasar Libiya.
-
An Kira yi Taliban Ta Afghanistan Da Ta Rungumi Zaman Lafiya
May 26, 2016 07:40Shugaban Jam'iyyar Hizbul-Islami ta Afghanistan, Gulbaddin Hikmater ya kirayi Taliban da ta rungumi zaman lafiya.
-
Paparoma Yayi Wata Ganawar Karfafa Alaka Da Shugaban Jami'ar Azhar Sheik Ahmad Tayyib
May 23, 2016 13:57Rahotannin daga fadar Vatican, helkwatar mabiya darikar Katolika ta duniya sun bayyana cewar Fafaroma Francis, shugaban mabiya darikar Katolikan yayi wata tattaunawa da shugaban jami'ar Al-Azhar ta kasar Masar Sheikh Ahmad Tayyib a fadar Vatican, domin kyautata alaka tsakanin manyan addinan biyu da kuma batun fada da ta'addanci.
-
Taron Duniya Kan Makomar 'Yan Gudun Hijira da bakin Haure
May 23, 2016 01:23Taron wanda shi ne irin sa na farko da aka soma jiya a birnin Santambul na kasar Turkiyya na da zumar fitar da hanyoyi na bai daya domin inganta yadda ake ba da agaji da kuma yadda kasashen duniya za su ba da gudummawa dan tallafawa 'yan gudun hijira da bakin haure.
-
Rahoton Amnesty International kan yadda Saudiya ta yi amfani da Bama-baman da aka haramta amfani da su a kasar Yemen
May 23, 2016 00:43Kungiyar Kare Hakin bil-adama ta kasa ta kasa ta bayyana kaduwar ta kan yadda kasar Saudiya ta yi amfani da Bama-baman da aka hana amfani da su kirar kasar Burtaniya a kasar Yemen.
-
A daren yau Litinin Ake sa ran za a bayyana sakamakon kasar Austria
May 23, 2016 00:42Ma'aikatar cikin Gidan Kasar Austria ta bayyana cewa ganin yadda sakamakon zaben shugaban kasar ke nuni da cewa 'yan takarar biyu, kowanansu ya samu kashi 50% na kuri'un da aka kada, sai a daren yau Litinin ne za a fadi sakamakon karshe
-
Shugaban Kasar Amurka Ya Ce Baya Da Niyyar Bada Hakuri Ga Kasar Japan
May 22, 2016 13:25Shugaban Amurka ya sanar da cewa: Baya da wata aniyar neman uzuri ko bada hakuri kan amfani da makamin nukiliya da kasarsa tayi kan al'ummar kasar Japan a lokacin yakin duniya na biyu.
-
David Cameron Ya Ce: Shigar Turkiyya Cikin Kungiyar Turai Watakila Sai A Shekara Ta 3000
May 22, 2016 12:50Fira ministan Birtaniya ya ce: Shigar kasar Turkiyya cikin kungiyar tarayyar Turai watakila sai a shekara ta 3000 miladiyya mai zuwa.
-
Shugaban Azhar Yana Goyon Bayan Hadin Kan Shi'a Da Sunna.
May 22, 2016 05:53Shugaban Jami'ar Azhar ta Masar ta ce; Mazhabobin Shi'a da sunna tamkar fika-fikai biyu ne na musulunci, dole ne su ku kara kusantar juna.
-
Mai Yuwa Jiragen Yakin Amurka Sun Kashe Shugaban Kungiyan Taliban A Kasar Afganistan A Jiya Asabar
May 22, 2016 00:55Majiyar ma'aikatar tsaro na kasar Amurka Pentagon ta bayyana cewa mai yuwa shugaban kungiyar Taliban ya mutu a wani harin da suka kai masa a jiya Asabar.