Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afghanistan

  • Afganistan : Hatsarin Jirgin Soji Mai Saukar Ungulu Ya Yi Ajalin Mutum 25

    Afganistan : Hatsarin Jirgin Soji Mai Saukar Ungulu Ya Yi Ajalin Mutum 25

    Oct 31, 2018 12:04

    Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane 25 ne suka mutu a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu na soji a yammacin kasar.

  • Bahram Qassemi:Zaben Afganistan Ya Nuna Gagarimin Sauyi A Bangaren Tsaro

    Bahram Qassemi:Zaben Afganistan Ya Nuna Gagarimin Sauyi A Bangaren Tsaro

    Oct 25, 2018 06:52

    Kakakin ma'aikatar harakokin wajen Iran ya taya al'ummar kasar Afganistan murnar zaben 'yan majalisa a kasar, sannan ya ce wannan babban sauyi ne aka samu a bangaren tsaro da kuma ci gaban kasar.

  • Iran Ta Taya Al'ummar Afganistan Murnar Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar

    Iran Ta Taya Al'ummar Afganistan Murnar Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar

    Oct 24, 2018 19:01

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya taya gwamnatin Afganistan da al'ummar kasar murnar samun nasarar gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokoki a kasar.

  • Afganistan: Mutane Akalla 15 Ne Suka Mutu A Harin Kunan Bakin Wake A Wata Mazaba A Kabul

    Afganistan: Mutane Akalla 15 Ne Suka Mutu A Harin Kunan Bakin Wake A Wata Mazaba A Kabul

    Oct 21, 2018 06:26

    Akalla mutane 15 ne suka rasa rayukansu sanadiyyar harin kunan bakin wake wanda aka kai kan wata mazaba a birnin Kabul babban birnin kasar Afaganistan a jiya Asabar.

  • An Kai Hare Haren Bam A Yayin Zaben Afganistan

    An Kai Hare Haren Bam A Yayin Zaben Afganistan

    Oct 20, 2018 10:23

    Rahotanni daga Afganistan na cewa an samu tashin bama-bamai a sassan daban na Kabul babban birnin kasar a daidai lokacinda al'ummar kasar suka fara kada kuri'a a zaben 'yan majalsuar dokoki a yau Asabar.

  • Afghanistan: Hare-Haren Taliban Na Karuwa A Lokacin Da Zaben Ke Karatowa

    Afghanistan: Hare-Haren Taliban Na Karuwa A Lokacin Da Zaben Ke Karatowa

    Oct 19, 2018 06:57

    A jiya ne kungiyar Taliban ta kaddamar da wani hari a cikin jahar Qandahar ta kasar Afghanistan, wanda kungiyar ta ce ta yi nufin halaka babban kwamandan sojojin NATO da ke kasar Afghanistan ne, wanda kuma ya tsallake rijiya da baya.

  • Kwamandan NATO Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Afganistan

    Kwamandan NATO Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Afganistan

    Oct 18, 2018 15:59

    Rahotanni daga Afganistan na cewa kwamandan kungiyar tsaro ta NATO, Janar din sojin Amurka, Scott Miller, ya tsallake rijiya da baya a wani harin bindiga da kungiyar taliban ta dauki alhakin kaiwa a yankin Kandahar.

  • Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Dan Takara A Afganistan

    Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Dan Takara A Afganistan

    Oct 10, 2018 05:42

    Rahotanni daga Afganistan na cewa wani harin kunar bakin wake ya yi ajalin mutum 8, da kuma raunana wasu 11, a wani ofishin dan takara zaben 'yan majalisar dokoki a garin Lashkar Gah dake yankin Helmand a kudancin kasar.

  • Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Mutum 7 A Afganistan

    Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe Mutum 7 A Afganistan

    Oct 02, 2018 11:22

    Rahotannin daga Afganistan na cewa mutane akalla bakwai ne suka rasa rayukansu a lokacin da wani dan kunar bakin wake ya tarwatsa kansa a wani wurin gangamin zabe a gabshin kasar.

  • Kasar Rasha Ta Gayyaci Iran Zuwa Zaman Taron Neman Sulhu A Kasar Afganistan

    Kasar Rasha Ta Gayyaci Iran Zuwa Zaman Taron Neman Sulhu A Kasar Afganistan

    Aug 22, 2018 06:27

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta gabatar da goron gayyata ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran kan halartar zaman taron neman wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar Afganistan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS