Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

angela markel

  • Rasha da Jamus Sun Sanar Da Ci Gaba Da Mutumta Yarjejeniyar Nukiliyan Iran

    Rasha da Jamus Sun Sanar Da Ci Gaba Da Mutumta Yarjejeniyar Nukiliyan Iran

    May 11, 2018 13:43

    Kasashen Rasha da Jamus sun bayyana aniyarsu ta ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliya da aka cimma da kasar Iran duk kuwa da ficewar da Amurka ta yi daga cikin yarjejeniyar.

  • Markel: Tarayyar Turai Za Ta Ci Gaba Da Yin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliyan Iran

    Markel: Tarayyar Turai Za Ta Ci Gaba Da Yin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliyan Iran

    May 10, 2018 22:06

    Shugabar gwamnatin kasar Jamus Angela Markel ta bayyana takaicinta matuka dangane da ficewar da Amurka ta yi daga yarjejeniyar nukiliyan Iran.

  • Al'ummomin Duniya Na Yin Allawadai Da Harin Amurka Birtaniya Faransa A Kan Syria

    Al'ummomin Duniya Na Yin Allawadai Da Harin Amurka Birtaniya Faransa A Kan Syria

    Apr 14, 2018 13:51

    Al'ummomin duniya suna ci gaba da yin Allawadai da harin wuce gona da iri da kasashen Amurka, Birtaniya da Faransa suka kaddamar a kan Syria bisa da'awar yin amfani da makamai masu guba, ba tare da wata hujja da ta ginu kan wani bincike ba.

  • Taron Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Jamus Da Faransa Tare Da Kasashe Biyar Na Yankin Sahel

    Taron Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Jamus Da Faransa Tare Da Kasashe Biyar Na Yankin Sahel

    Dec 13, 2017 14:49

    Kasashen Jamus da Faransa tare da kasashen Afirka biyar na yankin Sahel sun fara gudanar da taron taimakawa rundunar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci da ake kira da G5 a birnin Paris na kasar Faransa

  • Angerla Micheal Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci A Sake Zabe A Kasar

    Angerla Micheal Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci A Sake Zabe A Kasar

    Nov 21, 2017 03:28

    Waziriyar kasar Jamus Angerla Micheal a jiya litinin ta bukaci a sake zabubbuka a kasar bayan da ta kasa samun damar kafa gwamnatin hadin kai da sauran jam'iyun siyasar kasar

  • Angela Markel Ta Ce Ba Za Kafa Gwamnati Da 'Yan Adawa Ba.

    Angela Markel Ta Ce Ba Za Kafa Gwamnati Da 'Yan Adawa Ba.

    Sep 25, 2017 02:12

    Bayan kawo karshen aikin Majalisar dokokin Jamus da kuma bayyana sakamakon farko , Shugabar jam'iyyar Christian Democratic Union Angela Markel ta ce ba za su kafa gwamnati da jam'iyu masu adawa da manufar jam'iyar ba.

  • Martanin Birtaniya Kan Furucin Angela Markel Dangane Da Amurka Da Birtaniya

    Martanin Birtaniya Kan Furucin Angela Markel Dangane Da Amurka Da Birtaniya

    May 29, 2017 08:01

    Ministar harkokin cikin gida a kasar Birtaniya Amber Rudd ta mayar da martani a kan furucin shugabar gwamnatin Jamus Angela Markel, da ke cewa Amurka da Birtaniya ba abin dogaro ba ne.

  • Merkel: Bayan Zaban Trump Da Brexit, Turai Ba Za Ta Sake Dogaro Da Kawayenta Ba

    Merkel: Bayan Zaban Trump Da Brexit, Turai Ba Za Ta Sake Dogaro Da Kawayenta Ba

    May 29, 2017 01:16

    Shugabar gwamnatin kasar Jamus Angela Merkel ta bayyana cewar kasashen Turai ba za su sake dogaro da Amurka da Birtaniyya ba, bayan zaban Trump a matsayin shugaban Amurka da kuma shirin ficewar Birtaniyya daga Tarayyar Turai (Brexit).

  • Jam'iyar CDU Ta Lashe Zaben Yankin Da Ya Fi Yawan Jama'a A Jamus

    Jam'iyar CDU Ta Lashe Zaben Yankin Da Ya Fi Yawan Jama'a A Jamus

    May 15, 2017 01:55

    Jam'iyyar masu ra'ayin 'yan mazan jiya ta shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta samu gagarumin rinjaye a zaben fitacciyar jihar North Rhein Westphalia da ya gudana a wannan Lahadi.

  • Martanin kasashen duniya kan ficewar Birtaniya Daga cikin EU

    Martanin kasashen duniya kan ficewar Birtaniya Daga cikin EU

    Mar 30, 2017 00:29

    Shugabannin kasashen duniya sun mayar da martani bayan Birtaniya ta mika wasikar ficewarta daga kungiyar kasashen Turai don kawo karshen zamanta na shekaru 44 a cikin EU.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS