-
Ban Ki Moon Ya Soki Shirin 'Isra'ila' Na Fadada Matsugunan Yahudawa A Yammacin Kogin Jordan
Sep 16, 2016 07:25Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki-moon,yayi kakkausar suka kan goyon bayan da firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila yake ba wa shirin fadada matsugunan yahudawa 'yan share guri zauna a yankunan Palastinawa da suke yammacin Kogin Jordan.
-
An Tsaida Ranar 9 Ga Satumba A Matsayin Ranar Da Za'a Zabi Magajin Ban Ki Moon
Sep 03, 2016 01:03Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da ranar 9 ga watan Satumban nan da muke ciki a matsayin ranar da za a kada kuri'a domin zaban sabon babban sakataren majalisar wanda zai gaji babban sakataren na yanzu Mr. Ban Ki Moon.
-
Ban Ki-Moon Ya Yi Kira Ga Shugaban Gabon Da Madugun 'Yan Adawar Kasar Da Su Kai Zuciya Nesa
Aug 31, 2016 06:14Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira ga shugaban kasar Gabon da madugun 'yan adawar kasar da su kai zuciya nesa tare da yin kira ga magoya bayansu kan wajabcin zaman lafiya a kasar.
-
Ban Ki-Moon Yana Goyon Bayan Mika Ragamar Jagorancin Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ga Mace
Aug 17, 2016 01:01Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-Moon ya bayyana cewa lokaci ya yi da mace zata karbi ragamar jagorancin Majalisar Dinkin Duniya.
-
Rahoton MDD Kan Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-Haren Saudiyya Kan Yemen
Aug 13, 2016 01:13Majalisar dinkin duniya ta fitar da wani rahoto a jiya dangane da adadin mutanen da suka rasa rayukansu tun bayan da Saudiyyah ta fara kaddamar da hare-hare kan al'ummar kasar Yemen a cikin watan Maris na shekara ta 2015.
-
M.D.D Ta Bayyana Jin Dadi Kan Shiga Tsakanin Kungiyar Tarayyar Afrika Kan Rikicin Kasar Sudan
Aug 10, 2016 06:48Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana jin dadinsa kan rattaba hannun gwamnatin Sudan da na 'yan adawar kasar kan daftarin taswirar neman wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar ta Sudan.
-
Ban Ki-Moon Ya Yi Farin Ciki Da Shirin Tura Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Zuwa Sudan Ta Kudu
Aug 08, 2016 05:06Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana jin dadinsa kan amincewar gwamnatin Sudan ta Kudu da shirin tura dakarun wanzar da zaman lafiya na yankin gabashin Afrika zuwa cikin kasarta da nufin sanya - ido kan yarjejeniyar sulhu a kasar.
-
Ban Ki-Moon Ya Jaddada Wajabcin Kawo Karshen Musgunawa Kananan Yara
Jul 13, 2016 01:21Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-Moon ya jaddada wajabcin kawo karshen musgunawa kananan yara a duk fadin duniya.
-
Iran Ta Gargadi Ban Ki Moon Dangane Da Furucinsa A Kan Gwajin Makamanta
Jul 09, 2016 01:19Babban sakataren majalisar fayyace maslahar tsarin muslunci a Iran ya mayar wa babban sakataren majalisar dinkin duniya da martani, dangane da furucin da ya yi a kan gwajin makamai masu linzami da Iran ta yi.
-
Kungiyoyin Kare Hakkin Bil Adama Sun Soki Ban Ki Moon Kan Kisan Kiyashin Saudiyya A Yemen
Jun 09, 2016 01:17Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa sun kirayi babban sakataren majalisar dinkin duniya da ya sake yin nazari kan cire sunan Saudiyya da ya yi daga cikin jerin sunayen kasashen duniya masu cin zarafin kananan yara.