Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

boko haram

  • UNICEF:'Yan Boko Haram Sun Sace Yara Sama Da 1000 A Najeriya

    UNICEF:'Yan Boko Haram Sun Sace Yara Sama Da 1000 A Najeriya

    Apr 13, 2018 11:19

    Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce daga shekarar 2013 zuwa yanzu mayakan boko haram sun sace yara sama da dubu daya a arewa maso gabashin Najeriya.

  • MDD: Boko Haram Sun Sace Sama Da Kanana Yara 1000, Tun Daga 2013

    MDD: Boko Haram Sun Sace Sama Da Kanana Yara 1000, Tun Daga 2013

    Apr 13, 2018 05:51

    Hukumar Kula Da Kananan Yara Ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ta sanar da cewa 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram sun sace sama da kananan yara 1000 a yankunan arewa maso gabashin Nijeriya tun daga shekara ta 2013.

  • Sojojin Nigeriya Sun 'Yantar Da Mata Da Kananan Yara 149 Daga Hannun Kungiyar Boko Haram

    Sojojin Nigeriya Sun 'Yantar Da Mata Da Kananan Yara 149 Daga Hannun Kungiyar Boko Haram

    Apr 09, 2018 19:02

    Rundunar sojin Nigeriya ta sanar da kubutar da mata da kananan yara 149 daga hannun kungiyar Boko Haram a tungar 'yan ta'adda da ke dajin Sambisa.

  • Rundunar Sojan Nijeriya Ta Kara Wa Wasu Sojoji 3,729 Girma Saboda Fada Da Boko Haram

    Rundunar Sojan Nijeriya Ta Kara Wa Wasu Sojoji 3,729 Girma Saboda Fada Da Boko Haram

    Apr 06, 2018 09:40

    Babban hafsan sojojin kasa na Nijeriya, Laftanal Janar Tukur Yusuf Buratai ya amince da karin girma na musamman da aka yi wa wasu sojoji 3,729 da suka taka rawa a fadar da ake yi da 'yan kungiyar Boko Haram na Operation Lafiya Dole musamman wadanda suka shiga cikin hare-haren kwato dajin nan na Sambisa da ake kira da Operation DEEP PUNCH II.

  • Rundunar Sojan Nijeriya Ta Kafa Kwamitin Binciko Musabbabin Harin Boko Haram Na Baya-Baya

    Rundunar Sojan Nijeriya Ta Kafa Kwamitin Binciko Musabbabin Harin Boko Haram Na Baya-Baya

    Apr 03, 2018 17:21

    Kwamandan rundunar sojojin da ke jagorantar shirin fada da kungiyar Boko Haram na "Operation Lafiya Dole" a yankin arewa maso gabashin Nigeria, Manjo Janar Nicholas Rogers ya sanar da kafa wani kwamitin soja mai membobi hudu da nufin binciko mummunan harin da kungiyar Boko Haram ta kai a ranar Easter a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.

  • Afirka Ta Kudu: Winnie Mandela Tsohuwar Matar Marigayi Nelson Mandela Ta Rasu

    Afirka Ta Kudu: Winnie Mandela Tsohuwar Matar Marigayi Nelson Mandela Ta Rasu

    Apr 02, 2018 17:28

    Rahotanni daga kasar Afirka ta kudu sun ce Winnie Madikizela Mandela tsohuwar matar marigayi Nelson Mandela ta rasu.

  • Najeriya : An Mika 'Yan Matan Dapchi Ga Hannun Iyayensu

    Najeriya : An Mika 'Yan Matan Dapchi Ga Hannun Iyayensu

    Mar 25, 2018 18:16

    Hukumomi a Najeriya sun mika 'yan matan nan na makarantar sakandaren Dapchi a hannun iyayensu a yau Lahadi.

  • Sojojin Nijeriya Sun Bude Hanyar Maiduguri-Bama-Banki Dake Hannun B/Haram Na Tsawon Shekaru

    Sojojin Nijeriya Sun Bude Hanyar Maiduguri-Bama-Banki Dake Hannun B/Haram Na Tsawon Shekaru

    Mar 24, 2018 17:00

    Sojojin Nijeriya sun gudanar da bikin bude hanyar Maiduguri-Bama-Banki da ke jihar Borno a yau din nan Asabar shekaru hudu bayan da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram suka kwace hanyar, lamarin da mutanen yankin suka yi maraba da shi.

  • Najeriya : 'Yan Matan Makarantar Dapchi 101 Boko Haram Ta Sako

    Najeriya : 'Yan Matan Makarantar Dapchi 101 Boko Haram Ta Sako

    Mar 21, 2018 16:02

    Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa 'yan matan makarantar sakadaren Dapchi 101 ne kawo yanzu kungiyar Boko Haram ta sako daga cikin 110 da kungiyar ta yi garkuwa dasu.

  • Najeriya: An Sako Wasu Daga Cikin 'Yan Matan Dapchi A Yau Laraba

    Najeriya: An Sako Wasu Daga Cikin 'Yan Matan Dapchi A Yau Laraba

    Mar 21, 2018 11:57

    Rahotanni daga Najeriya na cewa an sako wasu daga cikin 'yan matan Dapchi da mayakan Boko Haram suka sace.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS