-
Kasashen Nijar, Burkina Faso Da Mali Sun Amince Da Kafa Rundunar Hadin Gwiwa Na Fada Da Ta'addanci
Jan 25, 2017 18:21Shugabannin kasashen Nijar, Burkina Faso da Mali sun amince da kafa wata runduna ta hadin gwiwa a tsakaninsu da nufin fada da ta'addanci da matsalar rashin tsaro da suke fuskanta a kan iyakokin su.
-
Burkina Faso: Shugaban Kasa ya kira yi Al'ummar Kasar Da su Zama Masu
Jan 01, 2017 12:05Shugaban na Burkina Faso Roch Marc Christian Kabore a sakonsa na sabuwar shekara ya ce tabbatar da tsaro a kasar yana da bukatuwa da hadin kan al'ummar kasar.
-
Sojojin Burkina Faso 12 Sun Mutu Sakamakon Harin Da Aka Kai Wa Sansaninsu
Dec 16, 2016 17:12Rahotanni daga kasar Burkina Faso sun bayyana cewar wasu sojojin kasar su 12 sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da wasu 'yan bindiga suka kai wa wani sansaninsu da ke 'yankin Nassoumbou da ke lardin Soum da ke arewa masu yammacin kasar.
-
An Kashe Mutane Biyu A Wani Harin Da Yan Bindiga Suka Kai A Arewacin Borkina Faso
Nov 14, 2016 16:30Wata majiyar labarai daga birnin wagadugu babban birnin Borkina Faso ta bayyana cewa yan binda wadanda har yanzun ba'a tantance ko su waye ba sun kashe mutane biyu a arewacin kasar
-
Shugaban Kasar Burkina Faso Ya Kira Kan Daura Damarar Yaki Da Ta'addanci
Oct 30, 2016 10:29Shugaban kasar Burkina Faso ya yi kira ga al'ummar kasarsa kan daura damarar yaki da duk wani aikin ta'addanci a duk fadin kasar.
-
Burkina Faso : An Zargi Mutanen Compaore Da Kokarin Yin Juyin Mulki
Oct 24, 2016 17:21Jam'iyya mai mulki a Burkina faso ta zargi mutanen tsohon shugaban kasar Blaise Compaore da yunkurin yin juyin mukin wa shugaban kasar Roch Marc Christian Kabore.
-
Yunkurin juyin milkin da bai ci nasara ba a kasar Burkina Faso
Oct 21, 2016 17:53Gwamnatin Burkina Faso ta sanar da wani yunkurin kifar da Gwamnati daga bangare tsofin jami'an fadar shugaban kasar
-
Jami'an Tsaron Burkina Faso Sun Kashe Wasu 'Yan Bindiga A Gabashin Kasar
Oct 09, 2016 06:18Majiyar tsaron Burkina Faso ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun kashe wasu 'yan bindiga biyu da ake zargin 'yan ta'adda ne a yankin gabashin kasar.
-
Yajin Aikin Masu Burodi A Kasar Borkina Faso:
Jun 11, 2016 18:51Ma'aiaktan Gidan Burodi Sun Tsunduma Yajin Aiki Saboda Karancin Albashi.
-
Kungiyoyin Farar Hula A Burkina Faso Na Yin Kira Da Cire Hukuncin Kisa Daga Dokokin Kasar
Jun 11, 2016 06:47Wasu daga cikin kungiyoyin farar hula akasar Burkina Faso suna yin kira da a cire hukuncin kisa daga cikin kundin tsarin dokoki na kasar baki daya.