Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

daesh

  • Wasu Sojojin Masar Goma Sun Rasa Rayukansu A Harin Da Aka Kai Musu A Yankin Sina'

    Wasu Sojojin Masar Goma Sun Rasa Rayukansu A Harin Da Aka Kai Musu A Yankin Sina'

    Mar 23, 2017 16:34

    Rahotanni daga kasar Masar sun bayyana cewar wasu jami'an tsaron kasar su 10 sun mutu sakamakon harin da aka kai wa motocinsu da bama-bamai yayin wani harin da suka kai tsakiyar yankin Sina'i a ci gaba da fada da ta'addanci da suke yi a yankin.

  • Kungiyar Da'esh (ISIS) Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birtaniyya

    Kungiyar Da'esh (ISIS) Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birtaniyya

    Mar 23, 2017 16:33

    Kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) ta sanar da cewa ita ce ta kai harin ta'addancin da aka kai majalisar dokokin Birtaniya a jiya Laraba, wanda ya yi sanadin mutuwar akalla mutane biyar ciki har da wanda ya kai harin.

  • Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankunan Kasar

    Sojojin Gwamnatin Siriya Sun Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankunan Kasar

    Mar 22, 2017 17:56

    Sojojin gwamnatin Siriya sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda fiye da 150 a yankin Jubar da ke lardin Raqqa a shiyar arewacin kasar.

  • Sojojin Iraki Sun Gama Yin Kawanya Wa 'Yan ISIS A Garin Mosul

    Sojojin Iraki Sun Gama Yin Kawanya Wa 'Yan ISIS A Garin Mosul

    Mar 18, 2017 11:22

    Ma'aikatar tsaron kasar Iraki ta sanar da cewa a halin yanzu dakarun kasar sun gama yin kawanya wa 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) a yammacin garin Mosul, tungar karshe ta 'yan kungiyar a kasar Irakin.

  • An Cafke Masu Alaka Da Da'eh 15 A Marocco

    An Cafke Masu Alaka Da Da'eh 15 A Marocco

    Mar 18, 2017 05:52

    Hukumomi a kasar Marocco sun sanar da cafke mutane 15 da ake zargi da alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta da'esh.

  • Iraki : Da'esh Ta Shiga Tsaka- Mai- Wuya A Mosul

    Iraki : Da'esh Ta Shiga Tsaka- Mai- Wuya A Mosul

    Mar 12, 2017 18:13

    Dakarun Iraki sun yi nasara mamaye duk hanyoyin motoci dake kaiwa Birnion Mosul daga yammaci, wanda kuma ya zama babban kalubale ga kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh a babban sansanin na ta dake Iraki.

  • Yadda Kungiyar Da'esh Ke Shan Kashi A Mosul Na Iraki

    Yadda Kungiyar Da'esh Ke Shan Kashi A Mosul Na Iraki

    Mar 10, 2017 06:00

    A yayin da bayanai ke cewa jagoran kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh, Abou Bakr Al-Baghdadi ya tsere daga Mosul, kungiyar na ci gaba da rasa yankunan da take rikeda a wannan yankin na Mosul a Iraki.

  • Dakarun Iraki Suna Ci Gaba Da Fatattakar 'Yan Ta'addan ISIS A Mausul

    Dakarun Iraki Suna Ci Gaba Da Fatattakar 'Yan Ta'addan ISIS A Mausul

    Mar 07, 2017 07:39

    Dakarun gwamnatin Iraki da sauran dakarun sa kai na al'ummar kasar suna ci gaba da fatattakar 'yan ta'addan ISIS (Daesh) a yammacin birnin Mausul.

  • Aljeriya: Kungiyar Isis Ta Dauki Alhakin Kai Hari A Wani Ofishin 'Yan Sanda

    Aljeriya: Kungiyar Isis Ta Dauki Alhakin Kai Hari A Wani Ofishin 'Yan Sanda

    Feb 28, 2017 08:08

    Jaridar Lo Figaro ta Faransa ta ambato kungiyar 'yan ta'adda ta Isis tana cewa ita ce ta kai harin bom a ofishin 'yan sanda da ke yankin Bab El Kantara.

  • Rasha Ta Ce Za Ta Yi Watsi Da Duk Wani Sabon Takunkumi A Kan Syria

    Rasha Ta Ce Za Ta Yi Watsi Da Duk Wani Sabon Takunkumi A Kan Syria

    Feb 25, 2017 13:15

    Gwamnatin kasar Rasha ta yi barazanar hawa kujerar naki dangane da duk wani yunkurin kakaba wasu sabbin takunkumai a kan kasar Syria a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS