Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

daesh

  • Sojojin Kasar Syria Sun Kwace Kusan Kashi 98% Na Aleppo Daga Hannaun 'Yan Ta'adda

    Sojojin Kasar Syria Sun Kwace Kusan Kashi 98% Na Aleppo Daga Hannaun 'Yan Ta'adda

    Dec 12, 2016 18:59

    A ci gaba da fatattakar 'yan ta'adda da sojojin kasar Syria ke yi a gundumar Aleppo, ya zuwa yau Litinin sojojin sun samu nasarar kwace kusan kashi 98 cikin dari daga hannun 'yan ta'adda.

  • Sojojin Siriya Sun Fatattakin 'Yan Ta'addan Da'esh Daga Palmyra Na Siriya

    Sojojin Siriya Sun Fatattakin 'Yan Ta'addan Da'esh Daga Palmyra Na Siriya

    Dec 11, 2016 11:19

    Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar sojojin Siriya da suke samun daukin jiragen yakin kasar Rasha sun fatattaki 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da suka yi kokarin sake kwace garin Palmyra mai tsohon tarihi daga hannun dakarun Siriyan a jiya.

  • Sojin Syria Sun Kwace Tsohon Birnin Halab (Aleppo) Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Sojin Syria Sun Kwace Tsohon Birnin Halab (Aleppo) Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Dec 07, 2016 17:07

    Sojojin kasar Syria sun kwace yanki na karshe da 'yan tawayen kasar ke rike da shi a tsohon birnin Halab (Aleppo) a ci gaba da shirin da sojojin suke da shi na fatattakan 'yan ta'addan daga arewacin garin na Halab da suke rike da shi tsawon shekaru.

  • Libya: Tsarkake Cibiyar 'Yan ta'adda ta Karshe A Arewacin Libya

    Libya: Tsarkake Cibiyar 'Yan ta'adda ta Karshe A Arewacin Libya

    Dec 07, 2016 11:56

    Sojojin Gwamnatin Libya Suna share yankin "Al-Jizah' daga yan ta'adda.

  • Sojojin Libya Sun Kwace Iko Da Birnin Sit Na Kasar Libya Daga Hannin Mayakan Daesh

    Sojojin Libya Sun Kwace Iko Da Birnin Sit Na Kasar Libya Daga Hannin Mayakan Daesh

    Dec 05, 2016 16:47

    Sojojin Gwamnatin hadin kan kasa na kasar Libya sun sami nasara kwatar iko da gaba dayan birnin Sirt na bakin ruwa daga hannun mayakan kungiyar Daesh.

  • Sojojin Libiya Sun 'Yantar Da Fararen Hula Da 'Yan Ta'addan Da'ish Suka Yi Garkuawa Da Su

    Sojojin Libiya Sun 'Yantar Da Fararen Hula Da 'Yan Ta'addan Da'ish Suka Yi Garkuawa Da Su

    Dec 04, 2016 06:27

    Sojojin gwamnatin hadin kan kasar Libiya sun samu nasarar 'yantar da wasu tarin fararen hula da mayakan kungiyar ta'adanci ta Da'ish suka yi garkuwa da su a garin Sirt na kasar.

  • Sojojin Somaliya Sun Halaka Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Arewacin Kasar

    Sojojin Somaliya Sun Halaka Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Arewacin Kasar

    Dec 04, 2016 06:25

    Jami'an tsaron Somaliya sun samu nasarar kashe wasu gungun 'yan ta'addan Da'ish guda takwas a shiyar arewacin kasar.

  • Sojojin Siriya Sun Kwace Kashi 60% Na Garin Halab Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Sojojin Siriya Sun Kwace Kashi 60% Na Garin Halab Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Dec 03, 2016 18:04

    Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar sojojin kasar sun sami naasarar kwace sama da kashi 60% wato kusan kashi biyu cikin uku na yankunan gabashin birnin Halab (Aleppo) daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS) wadanda suke rike da shi na tsawon shekaru.

  • Amurka Ta Amsa Cewa Ta Kashe Fararen Hula 54 A Iraki Da Syria

    Amurka Ta Amsa Cewa Ta Kashe Fararen Hula 54 A Iraki Da Syria

    Dec 02, 2016 05:47

    Rundunar sojin Amurka ta amsa cewa a karkashin abin da take kira kawancen yaki da ta'addanci da take jagoranta, ta kashe fararen hula 54 a Iraki da Syria a daga ranar 31 ga watan Maris na wannan shekara zuwa 22 ga watan Oktoba.

  • Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Nov 30, 2016 17:34

    Babban mai shari'a a kasar Masar ya yanke hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan wasu gungun 'yan ta'adda takwas bayan samunsu da laifin kafa kungiyar ta'addanci tare da hada kai da kungiyar Da'ish.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS