-
Mutane 6 Sun Mutu Sakamakon Harin Kungiyar Daesh (ISIS) A Kudancin Libiya
Nov 24, 2018 05:50Rahotanni daga kasar Libiya sun bayyana cewar wasu 'yan bindiga da ake zaton 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) ne sun kashe mutane 6 a wani hari da suka kai kudancin kasar Libiya a jiya Juma'a.
-
Kungiyar Da'esh Ce Ta Kai Harin Ta'addancin Tunusiya
Oct 30, 2018 06:20Mahukunta a Tunusiya sun bayyana cewa: Macen da ta kai harin kunan bakin wake a kasar a jiya Litinin 'yar kungiyar ta'addanci ta Da'ish ce.
-
Libiya : 'Yan Ta'addan Da'esh Sun Kashe Mutane A Garin Al-Jufra
Oct 29, 2018 12:38Wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan yankin Fuqaha da ke tsakiyar kasar Libiya, inda suka kashe mutane tare da sace matasa da 'yan sanda.
-
Jami'an Tsaron Libiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Kasar
Oct 17, 2018 18:55Jami'an tsaron gwamnatin hadin kan kasar Libiya sun kame gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a yankin kudancin garin Sirt na kasar.
-
Da'ish Ta Aiwatar Da Kisan Gilla Kan Wasu Mutane A Siriya
Oct 15, 2018 11:57Kungiyar ta'addanci ta Da'ish ta aiwatar da kisan gilla kan wasu fararen hula goma a cikin gidan kurkuku da ke karkashin ikonta a lardin Dire-Zurr da ke gabashin kasar Siriya.
-
Kasashen Iran, Rasha, Iraki Da Siriya Za Su Dinga Musayen Bayanan Sirri Tsakaninsu Kan Daesh
Oct 02, 2018 05:56Kasashen Iran, Rasha, Iraki da Siriya sun sake bayyana aniyarsu ta yin musayen bayanan sirri a tsakaninsu dagane da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh a kokarin da suke yi na fada da ta'addanci.
-
An Yanke Wa Mukadashin Jagoran (IS) Hukuncin Kisa
Sep 19, 2018 16:13Wata kotun hukunta manya laifuka a Iraki, ta yanke wa wani mukadashin jagoran kungiyar 'yan ta'adda ta IS hukuncin kisa.
-
Jami'an Tsaro A Najeriya Suna Zargin Akwai Wakilan Kunkiyar Daesh A Sansanon Yan Gudun Hijira A Kasar
Sep 06, 2018 11:51Rundunar yansanda a Najeriya ta bayyana cewa akwai wakilan yan kungiyar Daesh a sansanonin yan gudun hijira a yankin arewa maso gabacin kasar.
-
Tsohon Dan Majalisar Dattijai Ya Zargi Amurka Da Kirkiro Da'esh
Sep 02, 2018 11:03Tsahon dan majalisar dattijan na Amurka -Kelly Ward daga Arizona ya ce: Tsoffin shugabannin Amurka suna da hannu wajen kirkiro kungiyar Da'esh.
-
Sama Da Yan Siriya Dubu 5, Kungiyar ISIS Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kansu
Aug 30, 2018 12:23Cikin wani rahoto da ta fitar a daren jiya laraba, kungiyar kare hakin bil-adama ta kasar Siriya ta sanar da cewa sama 'yan kasar dubu biyar ne kungiyar ta'addancin nan ta ISIS ta zartawa hukuncin kisa.