Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

daesh

  • Dakarun Tsaron Iraki Sun Fara Ayyukan Tsarkake Yankunan Kudu Maso Yammacin Karkuk

    Dakarun Tsaron Iraki Sun Fara Ayyukan Tsarkake Yankunan Kudu Maso Yammacin Karkuk

    Mar 11, 2018 10:53

    Dakarun sa kai na hashadu-sha'abi da jami'an 'yan sandar kasar Iraki sun kadamar da ayukan tsarkake yankunan kudu maso yammacin kasar daga tsirarun 'yan ta'addar ISIS din da suka rage

  • Za'a Gurfanar Da Wani Tsohon Jami'in Yan Sandan Amurka Kan Zargin Taimakawa Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh

    Za'a Gurfanar Da Wani Tsohon Jami'in Yan Sandan Amurka Kan Zargin Taimakawa Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh

    Feb 23, 2018 11:47

    Za'a gurfanar da wani tsohon jami'in yansandan Amurka a gaban kuliya a yau jumma'a a birnin Washington na kasar Amurka tare da tuhumarsa da tallafawa mayakan kungiyar yan ta'adda ta Daesh da kudade.

  • Masar Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Kutsen 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Yankin Arewacin Afrika

    Masar Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Kutsen 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Yankin Arewacin Afrika

    Feb 17, 2018 06:32

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya yi gargadi kan matsalar kwararowar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish zuwa yankin arewacin Afrika bayan kashin da suka sha a kasashen Siriya da Iraki.

  • FAO:Kashi 40% Na Albarkatun Gona Na Kasar Iraqi Sun Lalace Saboda Yaki Da Yan Ta'adda

    FAO:Kashi 40% Na Albarkatun Gona Na Kasar Iraqi Sun Lalace Saboda Yaki Da Yan Ta'adda

    Feb 14, 2018 06:18

    Hukumar abinci da noma ta dunia FAO ta bada rahoton cewa kashi 40% na albarkatun noma na kasar Iraqi sun lalace sanadiyyar yaki da ta'addanci a kasar.

  • Rasha Ta Ce: Amurka Da Kungiyar Tsaro Ta NATO Zasu Bada Mafaka Ga 'Yan Ta'adda A Afganistan

    Rasha Ta Ce: Amurka Da Kungiyar Tsaro Ta NATO Zasu Bada Mafaka Ga 'Yan Ta'adda A Afganistan

    Feb 09, 2018 06:34

    Wakilin shugaban kasar Rasha na musamman kan harkokin kasar Afganistan ya bayyana cewa: Akwai tarin dalilai da hujjoji da suke nuni da cewar gwamnatin Amurka da kungiyar tsaro ta NATO suna da shirin bada mafaka ga gungun 'yan ta'addan kasa da kasa a kasar Afganistan.

  • Dakarun Tsaron Iran Sun Hallaka 'Yan Ta'adda 5 A Yammacin Kasar

    Dakarun Tsaron Iran Sun Hallaka 'Yan Ta'adda 5 A Yammacin Kasar

    Jan 27, 2018 19:02

    Dakarun Kare juyin juya halin musulinci na Iran sun hallaka 'yan ta'adda biyar tare da kame wasu 16 na daban a yammacin kasar

  • Wata Kotun Iraki Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yar Jamus

    Wata Kotun Iraki Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yar Jamus

    Jan 21, 2018 10:51

    Wata kotu a birnin Bagadaza na Iraki ta yankewa wata 'yar asalin kasar Jamus hukuncin kisa, saboda alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta IS.

  • Akwai Fargabar Ayyukan Ta'addanci Na Kungiyar ISIS A Afirka

    Akwai Fargabar Ayyukan Ta'addanci Na Kungiyar ISIS A Afirka

    Jan 18, 2018 11:44

    Wata Jaridar Kasar Aljeriya ta habarta cewa akwai yiyuwar kai harin ta'addanci na kungiyar Da'esh a Kasashen Afirka

  • Libya: An Kame Wani Dan Kasar Masar Mai Alaka Da Da'esh

    Libya: An Kame Wani Dan Kasar Masar Mai Alaka Da Da'esh

    Jan 16, 2018 18:52

    Majiyar watsa labaru mai alaka da gwamnatin hadin kan kasar Libya ta ce; An kama mutumin ne agari Sart, bisa zargin yana safarar 'yan kungiyar Da'esh zuwa kadancin kasar

  • Syria: Sojojin Sun Bude Kai Hare-hare Akan Rundunar

    Syria: Sojojin Sun Bude Kai Hare-hare Akan Rundunar "Jaishul-Islam"

    Jan 01, 2018 18:55

    Sojojin Syria sun fara kai harin ne a yankunan Huzrama da Zuraify da suke gabacin da birnin Damashka, da mayakan "JaishulIslam' suke da sansani

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS