-
Dakarun Tsaron Iraki Sun Fara Ayyukan Tsarkake Yankunan Kudu Maso Yammacin Karkuk
Mar 11, 2018 10:53Dakarun sa kai na hashadu-sha'abi da jami'an 'yan sandar kasar Iraki sun kadamar da ayukan tsarkake yankunan kudu maso yammacin kasar daga tsirarun 'yan ta'addar ISIS din da suka rage
-
Za'a Gurfanar Da Wani Tsohon Jami'in Yan Sandan Amurka Kan Zargin Taimakawa Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh
Feb 23, 2018 11:47Za'a gurfanar da wani tsohon jami'in yansandan Amurka a gaban kuliya a yau jumma'a a birnin Washington na kasar Amurka tare da tuhumarsa da tallafawa mayakan kungiyar yan ta'adda ta Daesh da kudade.
-
Masar Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Kutsen 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Yankin Arewacin Afrika
Feb 17, 2018 06:32Ministan harkokin wajen kasar Masar ya yi gargadi kan matsalar kwararowar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish zuwa yankin arewacin Afrika bayan kashin da suka sha a kasashen Siriya da Iraki.
-
FAO:Kashi 40% Na Albarkatun Gona Na Kasar Iraqi Sun Lalace Saboda Yaki Da Yan Ta'adda
Feb 14, 2018 06:18Hukumar abinci da noma ta dunia FAO ta bada rahoton cewa kashi 40% na albarkatun noma na kasar Iraqi sun lalace sanadiyyar yaki da ta'addanci a kasar.
-
Rasha Ta Ce: Amurka Da Kungiyar Tsaro Ta NATO Zasu Bada Mafaka Ga 'Yan Ta'adda A Afganistan
Feb 09, 2018 06:34Wakilin shugaban kasar Rasha na musamman kan harkokin kasar Afganistan ya bayyana cewa: Akwai tarin dalilai da hujjoji da suke nuni da cewar gwamnatin Amurka da kungiyar tsaro ta NATO suna da shirin bada mafaka ga gungun 'yan ta'addan kasa da kasa a kasar Afganistan.
-
Dakarun Tsaron Iran Sun Hallaka 'Yan Ta'adda 5 A Yammacin Kasar
Jan 27, 2018 19:02Dakarun Kare juyin juya halin musulinci na Iran sun hallaka 'yan ta'adda biyar tare da kame wasu 16 na daban a yammacin kasar
-
Wata Kotun Iraki Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yar Jamus
Jan 21, 2018 10:51Wata kotu a birnin Bagadaza na Iraki ta yankewa wata 'yar asalin kasar Jamus hukuncin kisa, saboda alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta IS.
-
Akwai Fargabar Ayyukan Ta'addanci Na Kungiyar ISIS A Afirka
Jan 18, 2018 11:44Wata Jaridar Kasar Aljeriya ta habarta cewa akwai yiyuwar kai harin ta'addanci na kungiyar Da'esh a Kasashen Afirka
-
Libya: An Kame Wani Dan Kasar Masar Mai Alaka Da Da'esh
Jan 16, 2018 18:52Majiyar watsa labaru mai alaka da gwamnatin hadin kan kasar Libya ta ce; An kama mutumin ne agari Sart, bisa zargin yana safarar 'yan kungiyar Da'esh zuwa kadancin kasar
-
Syria: Sojojin Sun Bude Kai Hare-hare Akan Rundunar "Jaishul-Islam"
Jan 01, 2018 18:55Sojojin Syria sun fara kai harin ne a yankunan Huzrama da Zuraify da suke gabacin da birnin Damashka, da mayakan "JaishulIslam' suke da sansani