Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Ruhani Ya Ki Amincewa Da Bukatar Ganawa Da Trump A MDD

    Ruhani Ya Ki Amincewa Da Bukatar Ganawa Da Trump A MDD

    Oct 30, 2017 05:49

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta tabbatar da labarin da ke cewa shugaban kasar Hasan Ruhani ya ki amincewa da bukatar da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gabatar masa na yana son su gana da kuma tattaunawa da shi a bayan fagen taron babban zauren MDD karo na 72 da aka gudanar a kwanakin baya.

  • John Kerry Ya Zargi Donald Trump Da Haifar Da Rikici Da Tashin Hankali

    John Kerry Ya Zargi Donald Trump Da Haifar Da Rikici Da Tashin Hankali

    Oct 22, 2017 05:20

    Tsohon sakataren harkokin wajen Amurka John Kerry ya bayyana cewar babu abin da sakonnin da shugaban Amurkan Donald Trump yake rubutawa a shafin Twitter suke haifarwa in ba da rikici da tashin hankali.

  • Tsohon Ministan Tsaron Amurka: Donald Trump Ba Shi Da Masaniya Akan Duniya

    Tsohon Ministan Tsaron Amurka: Donald Trump Ba Shi Da Masaniya Akan Duniya

    Oct 19, 2017 06:31

    Tsohon ministan tsaron na Amurka Leon Panetta da akwai harigido da hatsaniya a cikin tunanin shugaban na Amurka Donald Trump.

  • António Guterres : Wajibi Ne A Kiyaye Yarjejeniyar Nukiliya

    António Guterres : Wajibi Ne A Kiyaye Yarjejeniyar Nukiliya

    Oct 19, 2017 06:25

    Babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya ci gaba da cewa wajibi ne a kiyaye yarjejeniyar saboda kare zaman lafiya a duniya.

  • Joe Biden: Trump Bai San Komai Kan Yadda Ake Gudanar Da Shugabanci Ba

    Joe Biden: Trump Bai San Komai Kan Yadda Ake Gudanar Da Shugabanci Ba

    Oct 18, 2017 05:49

    Tsohon mataimakin shugaban kasar Amurka Joe Biden ya bayyana cewar Donald Trump, shugaban kasar Amurkan, bai san komai dangane da yadda ake gudanar da shugabanci ba, yana mai cewa babu abin da Trump din ya kawo in ban da fargaba da damuwa cikin zukatan Amurkawa.

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Bayyana Shirinsa Na Kai Ziyarar Aiki Zuwa Kasar Iran

    Shugaban Kasar Faransa Ya Bayyana Shirinsa Na Kai Ziyarar Aiki Zuwa Kasar Iran

    Oct 16, 2017 08:37

    Shugaban kasar Faransa ya bayyana cewa: Ra'ayin kasarsa ya sha bamban da na Amurka kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran, kuma zai samu lokaci da ya dace domin gudanar da ziyarar aiki a kasar ta Iran.

  • Shugabanni da Cibiyoyin Kasa Da Kasa Na Ci Gaba Da Mai Da Martani Ga Jawabin Trump Kan Iran

    Shugabanni da Cibiyoyin Kasa Da Kasa Na Ci Gaba Da Mai Da Martani Ga Jawabin Trump Kan Iran

    Oct 14, 2017 05:49

    Shugabanni da cibiyoyin kasa da kasa na ci gaba da mai da martani ga jawabin da shugaban Amurka Donald Trump yayi a daren jiya dangane da sabuwar siyasar gwamnatinsa kan Iran da kuma yarjejeniyar nukiliya inda suka nuna goyon bayansu ga yarjejeniyar nukiliyan.

  • Shugaba Ruhani Ya Mayar Da Martani Ga Jawabin Shugaban Amurka Kan Iran

    Shugaba Ruhani Ya Mayar Da Martani Ga Jawabin Shugaban Amurka Kan Iran

    Oct 14, 2017 05:49

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar babu wani abu cikin jawabin shugaban Amurka Donald Trump kan Iran face wauta da tuhumce-tuhumce marasa tushe yana mai cewa al'ummar Iran ba za su taba mika wuya ga wani mai takama da karfi da girman kai ba.

  • Ministan Tsaron Iran Ya Gargadi Trump Kan Sanya IRGC Cikin Kungiyoyin Ta'addanci

    Ministan Tsaron Iran Ya Gargadi Trump Kan Sanya IRGC Cikin Kungiyoyin Ta'addanci

    Oct 12, 2017 17:23

    Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya jan kunnen shugaban Amurka Donald Trump dangane da sanya dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran (IRGC) cikin kungiyoyin 'yan ta'adda yana mai cewa yin hakan ba abin da zai haifar in ban da kara zaman dardar da kuma yaduwar ta'addanci a yankin Gabas ta tsakiya da ma duniya baki daya.

  • Ministan Wajen Amurka Ya Ce Trump Dakiki Ne, To Sai Dai Ba Zai Yi Murabus Ba

    Ministan Wajen Amurka Ya Ce Trump Dakiki Ne, To Sai Dai Ba Zai Yi Murabus Ba

    Oct 04, 2017 17:23

    Ministan harkokin wajen kasar Amurka Rex Tillerson ya bayyana cewar zai ci gaba da zama a wannan matsayi nasa matukar dai yana da wani amfani a cikin gwamnatin, yana mai tabbatar da rahoton da ke cewa ya kira shugaba Trump din a matsayin dakiki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS