Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Rawlings Ya Bukaci Trump Da Ya Kawo Karshen Kugen Yakin Da Yake Kadawa Kan Koriya Ta Arewa

    Rawlings Ya Bukaci Trump Da Ya Kawo Karshen Kugen Yakin Da Yake Kadawa Kan Koriya Ta Arewa

    Sep 27, 2017 16:33

    Tsohon shugaban kasar Ghana Jerry Rawlings ya kirayi shugaban kasar Amurka Donald Trump da ya kawo karshen barazanar da yake yi na kai hari kasar Koriya ta Arewa yana mai cewa wajibi ne yayi hakuri da yanayin siyasar shugaban Koriya ta Arewan kamar yadda duniya ta yi hakuri da yadda yake gudanar da mulkinsa shi ma.

  • Jaridar Washington post Ta Bayyana Sabon Umarnin Shugaban Amurka Da Jahilci.!

    Jaridar Washington post Ta Bayyana Sabon Umarnin Shugaban Amurka Da Jahilci.!

    Sep 26, 2017 19:21

    Jaridar ta Amurka ta ce; Umranin da shugaban kasar ta Amurka Donald Trump ya bayar na haka kasashe uku shiga cikin Amurka, nuna wariya ne mai hade da jahilci.

  • Shugaba Ruhani: Tattaunawa Da Amurka Bata Lokaci Ne Kawai

    Shugaba Ruhani: Tattaunawa Da Amurka Bata Lokaci Ne Kawai

    Sep 21, 2017 05:45

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya kore yiyuwar tattaunawa da Amurka yana mai cewa tattaunawa da ita bata lokaci ne kawai don kuwa ba ta aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma da ita.

  • Koriya Ta Arewa Ta Bayyana Barazanar Trump A Matsayin Wani Ihu Bayan Hari

    Koriya Ta Arewa Ta Bayyana Barazanar Trump A Matsayin Wani Ihu Bayan Hari

    Sep 21, 2017 05:45

    Ministan harkokin wajen kasar Koriya ta Arewa, Ri Yong-ho, ya bayyana jawabin shugaban Amurka a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya a matsayin wata alama ta wauta, yana mai cewa barazanar Trump ga Koriya ta Arewa wani ihu ne bayan hari.

  • Dr Ruhani: Amurka Tana Kaskanta Kanta Saboda Sabawa Ka'idojin Kasa Da Kasa

    Dr Ruhani: Amurka Tana Kaskanta Kanta Saboda Sabawa Ka'idojin Kasa Da Kasa

    Sep 20, 2017 17:17

    Shugaban Hassan Ruhani na kasar Iran ya bayyana jawabin da shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi a babban zauren majalisar dinkin duniya a jiya Talata da cewa, jawabin na trump ya kaskantar da kasar Amurka ne a gaban kasashen duniya.

  • Shugaban Kasar Amurka Ya Zargin Kasar Iran Da Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Shugaban Kasar Amurka Ya Zargin Kasar Iran Da Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Sep 08, 2017 06:38

    A ci gaba da gudanar da bakar siyasarsa ta kiyayya da Jamhuriyar Musulunci ta Iran; shugaban kasar Amurka Donald Trump ya zargi kasar Iran da goyon bayan 'yan ta'adda a yankin gabas ta tsakiya.

  • Tashar CNN Ta Kamanta Trump Da Sarakunan Kama Karya

    Tashar CNN Ta Kamanta Trump Da Sarakunan Kama Karya

    Aug 28, 2017 12:26

    Tashar talabijin ta CNN ta kasar Amurka, ta kamanta shugaban kasar Donald Trump da sarakauna masu mulkin kama karya.

  • Shugaban Venezuela Ya Jaddada Wajibcin Kara Karfin Kariyar Kasar Don Fuskantar Barazanar Amurka

    Shugaban Venezuela Ya Jaddada Wajibcin Kara Karfin Kariyar Kasar Don Fuskantar Barazanar Amurka

    Aug 25, 2017 16:36

    Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bukaci kwamandojin sojin kasar da su kara himma wajen kara karfin kare kai da kasar take da shi don fuskantar barazanar wuce gona da irin Amurka.

  • Taliban Ta Mayar Da Martani Ga Shirin Trump Na Aikawa Da Karin Sojoji Afghanistan

    Taliban Ta Mayar Da Martani Ga Shirin Trump Na Aikawa Da Karin Sojoji Afghanistan

    Aug 23, 2017 05:26

    Kungiyar ta'addancin nan ta Taliban ta kasar Afghanistan ta yi barazanar cewa za ta mayar da kasar ta zama makabarta ga sojojin Amurka matukar dai gwamnatin ta aiwatar da shirinta na ci gaba da mamaye kasar Afghanistan din.

  • Kasar Venezuela Ta Maida Martani Ga Barazanar Donald Trump

    Kasar Venezuela Ta Maida Martani Ga Barazanar Donald Trump

    Aug 12, 2017 09:19

    Ma'aikatun tsaro da na harkokin wajen kasar Venezuela sun yi Allah wadai da barazanar da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi wa kasarsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS