Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

fada da ta'addanci

  • Kawo Karshen Da'esh Shi Ne Babbar Manufar Sabuwar Gwamnatin Iraki

    Kawo Karshen Da'esh Shi Ne Babbar Manufar Sabuwar Gwamnatin Iraki

    Oct 29, 2018 06:41

    Sabon firaiministan kasar Iraqi "Adil Abdul-MaHdi" a ganawarsa da wasu jami'an sojojin kasar ta kuma wasu manya-manyan jami'an tsaro a ranar Asabar da ta gabata, ya ce dole ne a ci gaba yaki da kungiyoyin yan ta'adda a kasar har zuwa lokacin da za'a tabbatar da cewa babu wani daga cikinsu da ya rage.

  • Iran Tana Cikin Manyan Kasashen Da Suka Shahara A Fagen Yaki Da Muggan Kwayoyi A Duniya

    Iran Tana Cikin Manyan Kasashen Da Suka Shahara A Fagen Yaki Da Muggan Kwayoyi A Duniya

    Oct 10, 2018 18:47

    Mai kula da harkokin shari'a a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana daga cikin jerin manyan kasashen duniya da suka yi fice a fagen yaki da ayyukan ta'addanci da fataucin muggan kwayoyi.

  • Kasar Iran Ta Jaddada Batun Yaki Da Masu Kirkiro Kungiyoyin 'Yan Ta'adda

    Kasar Iran Ta Jaddada Batun Yaki Da Masu Kirkiro Kungiyoyin 'Yan Ta'adda

    Sep 05, 2018 19:07

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran a bangaren dokoki da harkokin kasa da kasa ya jaddada daukan matakan da suka dace wajen kawo karshen akidar wuce gona da iri da ke haifar da ayyukan ta'addanci a duniya.

  • Antonio Gutterres Ya Yi Kira Kan Goyon Bayan Mutanen Da Ayyukan Ta'addanci Suka Ritsa Da Su

    Antonio Gutterres Ya Yi Kira Kan Goyon Bayan Mutanen Da Ayyukan Ta'addanci Suka Ritsa Da Su

    Aug 20, 2018 18:12

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci nuna goyon bayan ga mutanen da ayyukan ta'addanci suka ritsa da su gami da iyalansu.

  • Gwamnatin Kasar Tunisia Ta Ce Yaki Da Ayyukan Ta'addanci A Kasar Zai Dauki Lokaci

    Gwamnatin Kasar Tunisia Ta Ce Yaki Da Ayyukan Ta'addanci A Kasar Zai Dauki Lokaci

    Jul 11, 2018 07:01

    Friministan kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnatinsa zata dau fansa kan kissan da yan ta'adda suka yiwa jami'an tsaron kasar masu tsaron kan iyakokin kasar a kwanakin da suka gabata.

  • Basshar Asad: Za a Ci Gaba Da Fada Da Ta'addanci Har Sai An Tsarkake Siriya Daga 'Yan Ta'adda

    Basshar Asad: Za a Ci Gaba Da Fada Da Ta'addanci Har Sai An Tsarkake Siriya Daga 'Yan Ta'adda

    Apr 23, 2018 17:34

    Shugaban kasar Siriya Basshar al-Asad ya bayyana cewar fada da ta'addanci zai ci gaba da a kasar har sai lokacin da aka tsarkake dukkanin kasar Siriya daga 'yan ta'adda.

  • Gwamnatin Niger Ta Jadda Bukatar Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewa A Matsayin Hanyar Yaki Da Ta'addanci

    Gwamnatin Niger Ta Jadda Bukatar Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewa A Matsayin Hanyar Yaki Da Ta'addanci

    Feb 02, 2018 06:22

    Shugaban kasar Niger Mohammad Yusuf ya jaddada bukatar bunkasa tattalin arziki tare da kyautata zamantakewar mutanen kasar har'ilara da kuma amfani da makami a matsayin hanyoyin yaki da ayyukan ta'addanci a kasar.

  • Taron Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Jamus Da Faransa Tare Da Kasashe Biyar Na Yankin Sahel

    Taron Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Jamus Da Faransa Tare Da Kasashe Biyar Na Yankin Sahel

    Dec 13, 2017 18:19

    Kasashen Jamus da Faransa tare da kasashen Afirka biyar na yankin Sahel sun fara gudanar da taron taimakawa rundunar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci da ake kira da G5 a birnin Paris na kasar Faransa

  • Gwamnatin Niger Ta Bada Sanarwan Fara Wani Sabon Shiri Na Yaki Da Ta'addanci

    Gwamnatin Niger Ta Bada Sanarwan Fara Wani Sabon Shiri Na Yaki Da Ta'addanci

    Jun 17, 2017 19:14

    Gwamnatin jumhuriyar Niger ta bada sanarwan fara wani sabon farmki kan yan ta'adda a yammacin kasar.

  • Duniya Na Ci Gaba Da Allawadai Da Harin Tehran

    Duniya Na Ci Gaba Da Allawadai Da Harin Tehran

    Jun 08, 2017 11:54

    Majalisar Dokokin kasar Italiya Ta yi shuru na minti guda domin girmama wadanda harin birnin Tehran ya ritsa da su.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS