Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Federica Mogherini

  • Mogherini Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Aka Masallatai Biyu A New-Zeland

    Mogherini Ta Yi Allah Wadai Kan Harin Da Aka Masallatai Biyu A New-Zeland

    Mar 15, 2019 16:53

    Babbar jami'a mai kula da harakokin siyasar wajen kungiyar tarayyar Turai ta yi Allah wadai kan harin ta'addancin da aka kai wasu masallatai biyu a kasar New-zeland.

  • Zarif Da Mogheni Sun Gana A Taron Birnin Monich A kasar Jamus

    Zarif Da Mogheni Sun Gana A Taron Birnin Monich A kasar Jamus

    Feb 16, 2019 11:24

    Ministan harkokin wajen Iran Dr. Muhammad Jawad Zarif ya gana da babbar jami'ar kungiyar tarayyar turai mai kula da harkokin siyasar wajen kungiyar Federica Mogherini a yau a birnin Munich na kasar Jamus, a gefen taron kasa da kasa kan harkokin tsaro na duniya.

  • Jami'ar Siyasar Waje Ta Turai Tana Adawa Da Kafa Rundunar Soja

    Jami'ar Siyasar Waje Ta Turai Tana Adawa Da Kafa Rundunar Soja

    Nov 21, 2018 08:21

    Babbr jami'a mai kula da siyasar waje da kuma tsaro ta turai Fredrica Murghnai ta nuna adawarta da kafa rundunar soja ta nahiyar turai

  • Kokarin Iran Da Turai Akan Kasar Yemen Ya Haifar Da Sakamako Mai Kyau

    Kokarin Iran Da Turai Akan Kasar Yemen Ya Haifar Da Sakamako Mai Kyau

    Nov 20, 2018 09:27

    Babbar jami'a mai kula da siyasar waje da kuma tsaro ta tarayyar Turai, Friedrica Mugrini ce ta bayyana hakan dangake da kokarin kawo karshen yakin kasar Yemen

  • Turkiya: An Kashe Khashoggi Ne Ta Hanyar Shakare Shi Kafin A Daddatsa Gawarsa

    Turkiya: An Kashe Khashoggi Ne Ta Hanyar Shakare Shi Kafin A Daddatsa Gawarsa

    Nov 01, 2018 05:13

    Babban mai shigar da kara na kasar Turkiya ya tabbatar da cewa, wadanda suka kashe Jamal Khashoggi sun fara shakare shi ne, kafin daga bisani su yi wa gawarsa gunduwa-gunduwa.

  • Mogherini Ta Bukaci Karin Haske Daga Hukumomin Birnin Riyad Game Da Bacewar Khashoggi

    Mogherini Ta Bukaci Karin Haske Daga Hukumomin Birnin Riyad Game Da Bacewar Khashoggi

    Oct 09, 2018 19:11

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta bukaci Saudiyya ta ba da bayanai dalla-dalla kan yadda dan jaridar kasar ya bace a karamin ofishin jakadancin na Saudiyya da ke a birnin Istanbul.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Jaddada Aniyarta Ta Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Jaddada Aniyarta Ta Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Jul 02, 2018 19:00

    Kakakin babbar jami'a mai kula da siyasar harkokin wajen kungiyar tarayyar Turai ta jaddada cewa: Kungiyar tarayyar Turai zata ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliyar da duniya ta cimma da kasar Iran.

  • Tarayyar Turai Ta Bayyana Ganawar shugabannin Kasarashen Amurka da Korea Ta Arewa Da cewa Mai Matukar Muhimmanci Ne

    Tarayyar Turai Ta Bayyana Ganawar shugabannin Kasarashen Amurka da Korea Ta Arewa Da cewa Mai Matukar Muhimmanci Ne

    Jun 12, 2018 19:06

    Jami'a mai kula da siyasar waje ta tarayyar turai Federica Mogherini ta ce ganawar ci gaba ne mai muhimmanci wanda ya kamata ya kasance

  • Bayanin Hadin Gwiwa Tsakanin Kungiyar EU Da MDD Kan Yaki Da Ta'addanci A Duniya

    Bayanin Hadin Gwiwa Tsakanin Kungiyar EU Da MDD Kan Yaki Da Ta'addanci A Duniya

    May 26, 2018 17:58

    Kungiyar Tarayyar Turai da Majalisar Dinkin Duniya sun fitar da bayanin hadin gwiwa a fagen karfafa taimakekkeniya a tsakaninsu domin fuskantar ayyukan ta'addanci a duniya.

  • Mogherini: Kasashen Tarayyar Turai Ba Za Su Mayar Da Ofisoshin Jakadancinsu Kudus Ba

    Mogherini: Kasashen Tarayyar Turai Ba Za Su Mayar Da Ofisoshin Jakadancinsu Kudus Ba

    Apr 04, 2017 16:48

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar Tarayyar Turai (AU) Federica Mogherini ta bayyana cewar kasashe membobin kungiyar ba za su dauke ofisoshin jakadancinsu a "Isra'ila" daga birnin Tel Aviv zuwa ga birnin Qudus (Jerusalem) ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS