Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hakkokin bil'adama

  • Qasemi: Rahoton Amurka Kan Kare Hakkokin Bil Adama Batu Ne Na Siyasa

    Qasemi: Rahoton Amurka Kan Kare Hakkokin Bil Adama Batu Ne Na Siyasa

    Apr 22, 2018 06:43

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya bayyana rahoton da Amurka ta fitar kan kare hakkokin bil adama a Iran da cewa magana ce ta siyasa kawai.

  • Hukumar Kare Hakin Bil-Adama Ta MDD Ta Samar Da Kudiri Kan Yankin Gouta Na Siriya

    Hukumar Kare Hakin Bil-Adama Ta MDD Ta Samar Da Kudiri Kan Yankin Gouta Na Siriya

    Mar 06, 2018 06:23

    Hukumar dake kula da kare hakin bil-adama ta MDD ta amince da wani kudiri na gudanar da binciken gaggauwa kan yanayin da yankin Gouta ta gabashin birnin Damuscus ke ciki a Siriya.

  • Cibiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Nuna Damuwa Kan Makomar Matasan Bahrain 5 Da Jami'an Tsaron kasar Suka Kama

    Cibiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Nuna Damuwa Kan Makomar Matasan Bahrain 5 Da Jami'an Tsaron kasar Suka Kama

    Dec 28, 2017 06:54

    Cibiyar kare Dimukradiya da kuma hakkin bil'adama a yankin gabas ta tsakiya ta fidda wani rahoto wanda yake nuna damuwar kungiyar kan makomar matasa yan kasar Bahrain 5 wadanda jami'an tsaron kasar suka kama a birnin Manama.

  • Kungiyoyin Kare Hakin Bil-Adama Sun Yi Alawadai Kan  Zartar Da Hukuncin Kisa A Kan 'Yan Ta'adda A Masar

    Kungiyoyin Kare Hakin Bil-Adama Sun Yi Alawadai Kan Zartar Da Hukuncin Kisa A Kan 'Yan Ta'adda A Masar

    Dec 27, 2017 18:14

    Kungiyoyin kare hakin bil-adama guda bakwai sun yi alawadai kan zartar da hukuncin kisa kan wasu Mutane 15 da aka same su da hannu wajen kai harin ta'addanci a wurin binciken jami'an tsaron kasar a yankin Sinai ta arewa shekaru hudu da suka gabata.

  • Hukumar Kare Hakkin Bil'adama Ta Bukaci Tunisia Ta Yi Aiki Da Alkawuranta Da Hukumar

    Hukumar Kare Hakkin Bil'adama Ta Bukaci Tunisia Ta Yi Aiki Da Alkawuranta Da Hukumar

    Sep 24, 2017 11:48

    Hukumar afwa da duniya kuma ta MDD ta bukaci gwamnatin kasar Tunisia ta yi amfani da alkawuran da ta dauka na kare hakkin bil'adama da kuma hana jami'an tsaro azabtar da fursinonin kasar

  • Saudiyya Tana Kokarin Hana Gudanar Da Bincike Kan Ayyukan Ta'addancinta A Kasar Yamen

    Saudiyya Tana Kokarin Hana Gudanar Da Bincike Kan Ayyukan Ta'addancinta A Kasar Yamen

    Sep 14, 2017 11:58

    Wakilin kasar Saudiyya a kwamitin kolin kula da kare hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci yin watsi da batun gudanar da bincike kan cin zarafin bil-Adama a kasar Yamen.

  • Burundi Tayi Watsi Da Rahoton Baya-Bayan Nan Na Hukumar Kare Hakin Bil-Adama

    Burundi Tayi Watsi Da Rahoton Baya-Bayan Nan Na Hukumar Kare Hakin Bil-Adama

    Sep 03, 2017 18:54

    Al'ummar kasar burundi sun nuna adawa game da rahoton da MDD ta fitar na zarkin dakarun tsaron kasar da take hakin bil-adama

  • Sundan Tana Ci Gaba Da Fuskantar Matsin Lamba Kan Matsalar Take Hakkin Bil-Adama A Kasar

    Sundan Tana Ci Gaba Da Fuskantar Matsin Lamba Kan Matsalar Take Hakkin Bil-Adama A Kasar

    Jul 09, 2017 19:03

    Jaridar Qudus Al-Arabi ta bayyana cewa: Sudan tana ci gaba da fuskantar matsin lamba kan batun matsalar take hakkokin bil-Adama a kasar.

  • Sarkin Saudiyyah Ya Sauke Yarima Mai Jiran Gado Na Kasar Ya Dora Dansa

    Sarkin Saudiyyah Ya Sauke Yarima Mai Jiran Gado Na Kasar Ya Dora Dansa

    Jun 21, 2017 05:48

    Sarkin kasar Saudiyyah Salman Bin Abdulaziz ya sauke yarima mai jiran gado na kasar Muhammad Bin Naif bin Abdulaziz daga kan mukaminsa na yarima mai jiran gado, tare da dora dansa Muhammad bin Salman.

  • Gargadi Akan Fadawar Mutanen Habasha Cikin Matsala Saboda Fari.

    Gargadi Akan Fadawar Mutanen Habasha Cikin Matsala Saboda Fari.

    Jun 12, 2017 19:03

    Kungiyoyin kare hakkin bil'adama sun yi gargadin cewa; Kasar ta Habasha Za ta fuskanci matsanancin yanayi saboda farin da ta ke fama da shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS