Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hari

  • Mutane 3 Sun Mutu Sakamakon Harin Ta'addanci A Kasar Kamaru

    Mutane 3 Sun Mutu Sakamakon Harin Ta'addanci A Kasar Kamaru

    Jan 21, 2017 11:52

    Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar alal akalla mutane uku sun rasa rayukansu kana wasu kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin ta'addanci da aka yi arewacin kasar.

  • Masar: An kashe Sojan Masar Guda A Yankin Sina

    Masar: An kashe Sojan Masar Guda A Yankin Sina

    Jan 07, 2017 19:13

    Masu dauke da makamai sun kashe wani sojan masar guda a yankin Sina ta arewa.

  • Kamaru: An Kashe Mutane Biyu A Harin Ta'addanci

    Kamaru: An Kashe Mutane Biyu A Harin Ta'addanci

    Dec 25, 2016 19:05

    Mutane Biyu Sun Mutu A wani harin ta'addanci da aka kai a yau lahadi a kasar Kamaru.

  • Jiragen Yakin Saudiyyah Sun Kashe Fararen Hula 9 A Lardin Ib Na Yemen

    Jiragen Yakin Saudiyyah Sun Kashe Fararen Hula 9 A Lardin Ib Na Yemen

    Dec 25, 2016 05:51

    Jiragen yakin masarautar iyalan gidan Saud sun kaddamar da munanan hare-hare a kan gidajen jama'a a garin Far'ul Adin da ke cikin gundumar Ib a kasar Yemen.

  • Sojojin Burkina Faso 12 Sun Mutu Sakamakon Harin Da Aka Kai Wa Sansaninsu

    Sojojin Burkina Faso 12 Sun Mutu Sakamakon Harin Da Aka Kai Wa Sansaninsu

    Dec 16, 2016 17:12

    Rahotanni daga kasar Burkina Faso sun bayyana cewar wasu sojojin kasar su 12 sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da wasu 'yan bindiga suka kai wa wani sansaninsu da ke 'yankin Nassoumbou da ke lardin Soum da ke arewa masu yammacin kasar.

  • Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Dakarun MDD A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Dakarun MDD A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Nov 22, 2016 12:08

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kaddamar da hari kan sansanin dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da suke Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • 'Yan Sandan Sun Tabbatar Da Mutuwar Mutane 6 A Maiduguri

    'Yan Sandan Sun Tabbatar Da Mutuwar Mutane 6 A Maiduguri

    Nov 18, 2016 11:09

    Rundunar 'yan sandan jihar Borno sun tabbatar da mutuwar mutane 6 sakamakon fashewar wasu tagwayen abubuwa a birnin Maiduguri, babban birnin jihar Bornon Nijeriya.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS