-
Kungiyoyin Hamas Da Jihadul Islami Sun Yi Allawadai Da Harin Zahidan
Feb 16, 2019 11:10Kungiyoyin gwagwarmayar Falastine Hamas da Jihadul Islami sun yi Allawadai da harin ta'addancin da aka kai kan jami'an tsaron Iran a garin Zahidan.
-
Jarogora Ya Isar Ta Sakon Ta'aziyarsa Ga Iyalan Shahidan Sistan Baluchestan
Feb 14, 2019 19:11Jagoran juyin juya halin musulunci Aya. Sayyeed Aliyul Khaminae, ya gabatar da ta'aziyarsan ga iyalan shahidan dakarun kare juyin juya halin musulunci a kasar wadanda suka yi shahada a lardin sisatan Buluscistan a jiya da dare.
-
Somaliya: An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Sansanin Soja
Jan 20, 2019 06:33Wata majiyar sojan Somaliya ce ta ba da labarin kai harin kunar bakin waje akan sansanin soja da yake a kudancin kasar
-
Wasu Motoci Da Aka Makare Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Wasu Yankunan Kasar Iraki
Oct 06, 2018 12:40Harin ta'addanci ta hanyar tada motoci da aka makare da bama-bamai a lardunan kasar Iraki biyu sun lashe rayukan mutane tare da jikkata wasu masu yawa.
-
Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Da Dama A Garin Ahwaz Na Kasar Iran
Sep 22, 2018 11:55Wasu gungun 'yan ta'adda sun bude wuta kan jami'an tsaron Iran da fararen hula da suke gudanar da bikin makon tsaron kasa a garin Ahwaz da ke shiyar kudu maso yammacin Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Kabul Na Kasar Afganistan
Aug 16, 2018 07:03Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wata makaranta a birnin Kabul fadar mulkin kasar Afganistan.
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Kabul Na Kasar Afganistan
Aug 16, 2018 07:03Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wata makaranta a birnin Kabul fadar mulkin kasar Afganistan.
-
Kungiyar Al'qa'ida Ta Dauki Nauyin Kai Hari A Kasar Tunisiya
Jul 09, 2018 11:58Jaridar al-kudsu al-arabi ta ambato rundunar da take kiran kanta Uqbatu Bin Nafiu mai alaka da al-qa'ida tana cewa ita ce ta kashe sojojin kasar a jiya lahadi
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da AKa Kai Nigeriya
Jun 18, 2018 19:20Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.
-
Mutum Guda Ya Mutu, Wasu Sun Sami Raunuka A Wani Harin Kunar Bakin Wake A Borno
Jun 11, 2018 17:02Mutum guda ya mutu kana wasu hudu kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kunar bakin wake da wani dan ta'adda ya kai garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya a yau din nan Litinin.