Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hatsarin jirgin sama

  • Sama Da Mutane 40 Sun Mutu A Hatsarin Jirgi A Kasar Pakistan

    Sama Da Mutane 40 Sun Mutu A Hatsarin Jirgi A Kasar Pakistan

    Dec 07, 2016 17:07

    Rahotanni daga kasar Pakistan sun ce alal akalla mutane 40 sun rasa rayukansu sakamakon faduwar da wani jirgin sama mallakar kamfanin Pakistan International Airlines (PIA) yayi a yau din nan Laraba a Arewacin kasar ta Pakistan.

  • Wani Jirgin Saman Kamfanin Emirates Yayi Hatsari Dauke Da Mutane 275

    Wani Jirgin Saman Kamfanin Emirates Yayi Hatsari Dauke Da Mutane 275

    Aug 03, 2016 11:16

    Kamfanin jiragen saman Emirates na kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ya sanar da cewa wani jirgin saman kamfanin dauke da fasinjoji da ma'aikata 275 yayi hatsari a filin jirgin saman Dubai

  • Ana Ci Gaba Da Samun Bayanai Dangane Da Jirgin Fasinjan Masar Da Yayi Hatsari

    Ana Ci Gaba Da Samun Bayanai Dangane Da Jirgin Fasinjan Masar Da Yayi Hatsari

    May 21, 2016 05:12

    Gwamnatin kasar Masar ta sanar da cewa sojojin ruwan kasar sun gano sassan jikin mutane da na jirgin sama bugu da kari kan kayayyakin mutanen da suke cikin jirgin fasinjar kasar da ya bace ranar Alhamis din da ta gabata lamarin da ke kara nuni da cewa jirgin ya fado ne a Tekun Meditireniya.

  • Wani Jirgin Saman Fasinjan Kasar Masar Ya Bace A yau Alhamis

    Wani Jirgin Saman Fasinjan Kasar Masar Ya Bace A yau Alhamis

    May 19, 2016 05:26

    Kamfanin jiragen samar kasar Masar (Egypt Air) ya sanar da bacewar wani jirgin saman fasinjar da ke dauke da mutane 69 a cikinsa a kan hanyarsa ta zuwa birnin Alkahira, babban birnin kasar Masar din daga birnin Paris, babban birnin kasar Faransa.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS