Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hizbullah

  • Gwamnatin Lebanon Ta Mayar Da Martani Kan Haramta Hizbullah A Birtaniya

    Gwamnatin Lebanon Ta Mayar Da Martani Kan Haramta Hizbullah A Birtaniya

    Feb 27, 2019 18:25

    A cikin wani bayani da ofishin jakadancin Lebanon A London ya fitar a yau, gwamnatin Lebanon ta nuna takaicinta kan kan matakin da Birtaniya ta dauka na haramta Hizbullah a kasar.

  • Tarayyar Turai ta Yi Watsi Da Matakin Haramta Hizbullah Da Birtaniya Ta Dauka

    Tarayyar Turai ta Yi Watsi Da Matakin Haramta Hizbullah Da Birtaniya Ta Dauka

    Feb 27, 2019 18:21

    Kungiyar tarayyar turai ta yi watsi da matakin da gwamnatin kasar Birtaniya ta dauka na haramta kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon.

  • Hizbullah Ta Ja  Kunnen 'Isra'ila' Kan Kawo Hari Kasar  Labanon

    Hizbullah Ta Ja Kunnen 'Isra'ila' Kan Kawo Hari Kasar Labanon

    Dec 05, 2018 16:47

    Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta ja kunnen haramtacciyar kasar Isra'ila da cewa duk wani wuce gona da iri da za ta yi kan kasar Labanon to kuwa ba zai tafi haka kawai ba tare da martani mai kaushi daga wajen kungiyar ba.

  • Hizhubullah:Akwai Hannun Shaidanu A Harin Ta'addancin Ahwaz

    Hizhubullah:Akwai Hannun Shaidanu A Harin Ta'addancin Ahwaz

    Sep 23, 2018 06:43

    Cikin wata sanarwa da ta fitar a daren jiya assabar kungiyar hizbullahi ta kasar Labnon ta yi Allah wadai kan harin ta'addancin da aka kai birnin Ahwaz na kudu maso yammacin kasar Iran.

  • Siriya Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Kan Ficewar Dakarun Iran Da Na Hizbullah Daga Kasar

    Siriya Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Kan Ficewar Dakarun Iran Da Na Hizbullah Daga Kasar

    May 23, 2018 17:34

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Siriya, Faisal Miqdad yayi watsi da bukatar Amurka na ficewar dakarun Iran da na Hizbullah daga kasar Siriyan yana mai cewa wannan wani lamari ne da gwamnatin Siriya ce za ta dau mataki kansa.

  • Ma'aikatar Kudi Ta Amurka Ta Dorawa Shuwagabannin Hizbullah Takunkumi

    Ma'aikatar Kudi Ta Amurka Ta Dorawa Shuwagabannin Hizbullah Takunkumi

    May 18, 2018 06:29

    Ma'aikatar kudi ta kasar Amurka ta bada sanarwan kakabawa shuwagabanni da wasu kamfaninin kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Takunkumi.

  • Sayyid Hassan Nasarallah: Zaben 'Yan Majalisa Babbar Nasara Ce Ga Kasa

    Sayyid Hassan Nasarallah: Zaben 'Yan Majalisa Babbar Nasara Ce Ga Kasa

    May 07, 2018 18:58

    Babban magatakardar Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ya bayyana haka ne dazu da ya gabatar da jawabi bayan fara fitowar sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin kasar.

  • Hizbullah Da Kawayenta Sun Sami Gagarumar Nasara A Zaben Labanon

    Hizbullah Da Kawayenta Sun Sami Gagarumar Nasara A Zaben Labanon

    May 07, 2018 11:10

    Rahotanni daga kasar Labanon na nuni da cewa kungiyoyin Hibzullah da Amal da kawayensu sun sami gagarumar nasara a zaben 'yan majalisar kasar da aka gudanar a jiya Lahadi.

  • Al'ummar Kasar Labnon Sun Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa.

    Al'ummar Kasar Labnon Sun Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa.

    May 06, 2018 19:07

    Shugaban Majalisar dokokin kasar Labnon ya bayyana zaben a matsayin zaben jin ra'ayin al'umma kan ci gaba da gwagwarmaya, kiyaye hadin kan al'ummar kasa, da kuma tsarkake kasar daga mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Nasrullah: Hizbullah Tana Da Makamai Da Za Ta Iya Kai Hari A Kowace Kusurwa Ta H.K.Isra'ila

    Nasrullah: Hizbullah Tana Da Makamai Da Za Ta Iya Kai Hari A Kowace Kusurwa Ta H.K.Isra'ila

    Apr 22, 2018 06:45

    Babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa, a halin yanzu a cikin ikon Allah kungiyar Hizbullah ta mallaki makamai masu linzami da za ta iya kai hari da su a kan kowace kusurwa a cikin haramtacciyar kasar Isra'ila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS