-
Gwamnatin Lebanon Ta Mayar Da Martani Kan Haramta Hizbullah A Birtaniya
Feb 27, 2019 18:25A cikin wani bayani da ofishin jakadancin Lebanon A London ya fitar a yau, gwamnatin Lebanon ta nuna takaicinta kan kan matakin da Birtaniya ta dauka na haramta Hizbullah a kasar.
-
Tarayyar Turai ta Yi Watsi Da Matakin Haramta Hizbullah Da Birtaniya Ta Dauka
Feb 27, 2019 18:21Kungiyar tarayyar turai ta yi watsi da matakin da gwamnatin kasar Birtaniya ta dauka na haramta kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon.
-
Hizbullah Ta Ja Kunnen 'Isra'ila' Kan Kawo Hari Kasar Labanon
Dec 05, 2018 16:47Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta ja kunnen haramtacciyar kasar Isra'ila da cewa duk wani wuce gona da iri da za ta yi kan kasar Labanon to kuwa ba zai tafi haka kawai ba tare da martani mai kaushi daga wajen kungiyar ba.
-
Hizhubullah:Akwai Hannun Shaidanu A Harin Ta'addancin Ahwaz
Sep 23, 2018 06:43Cikin wata sanarwa da ta fitar a daren jiya assabar kungiyar hizbullahi ta kasar Labnon ta yi Allah wadai kan harin ta'addancin da aka kai birnin Ahwaz na kudu maso yammacin kasar Iran.
-
Siriya Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Kan Ficewar Dakarun Iran Da Na Hizbullah Daga Kasar
May 23, 2018 17:34Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Siriya, Faisal Miqdad yayi watsi da bukatar Amurka na ficewar dakarun Iran da na Hizbullah daga kasar Siriyan yana mai cewa wannan wani lamari ne da gwamnatin Siriya ce za ta dau mataki kansa.
-
Ma'aikatar Kudi Ta Amurka Ta Dorawa Shuwagabannin Hizbullah Takunkumi
May 18, 2018 06:29Ma'aikatar kudi ta kasar Amurka ta bada sanarwan kakabawa shuwagabanni da wasu kamfaninin kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Takunkumi.
-
Sayyid Hassan Nasarallah: Zaben 'Yan Majalisa Babbar Nasara Ce Ga Kasa
May 07, 2018 18:58Babban magatakardar Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ya bayyana haka ne dazu da ya gabatar da jawabi bayan fara fitowar sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin kasar.
-
Hizbullah Da Kawayenta Sun Sami Gagarumar Nasara A Zaben Labanon
May 07, 2018 11:10Rahotanni daga kasar Labanon na nuni da cewa kungiyoyin Hibzullah da Amal da kawayensu sun sami gagarumar nasara a zaben 'yan majalisar kasar da aka gudanar a jiya Lahadi.
-
Al'ummar Kasar Labnon Sun Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa.
May 06, 2018 19:07Shugaban Majalisar dokokin kasar Labnon ya bayyana zaben a matsayin zaben jin ra'ayin al'umma kan ci gaba da gwagwarmaya, kiyaye hadin kan al'ummar kasa, da kuma tsarkake kasar daga mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Nasrullah: Hizbullah Tana Da Makamai Da Za Ta Iya Kai Hari A Kowace Kusurwa Ta H.K.Isra'ila
Apr 22, 2018 06:45Babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa, a halin yanzu a cikin ikon Allah kungiyar Hizbullah ta mallaki makamai masu linzami da za ta iya kai hari da su a kan kowace kusurwa a cikin haramtacciyar kasar Isra'ila.