Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

hizbullah

  • Jagora Yayi Watsi Da Sanya Hizbullah Cikin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Saudiyya Da Kawayenta Suka Yi

    Jagora Yayi Watsi Da Sanya Hizbullah Cikin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Saudiyya Da Kawayenta Suka Yi

    Apr 20, 2016 10:48

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayi Allah wadai da kuma kakkausar suka ga bayyana kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon da wasu kasashen larabawa, bisa matsin lamba da cin hancin da kasar Saudiyya ta ba su, suka yi a matsayin kungiyar ta'addanci yana mai cewa kungiyar Hizbullah dai ta kasance abar alfaharin duniyar musulmi.

  • Jan kunan Hizbullah ga kokarin raba kasar Siriya daga HKI

    Jan kunan Hizbullah ga kokarin raba kasar Siriya daga HKI

    Apr 18, 2016 18:22

    Kungiyar Hizbullah ta kasar Lobnon ta ja kunan magabatan HKI a yunkurin da suke yi na raba kasar Siriya

  • Shugaban Kasar Tunusiya Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Kungiyar Hizbullah

    Shugaban Kasar Tunusiya Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Kungiyar Hizbullah

    Apr 16, 2016 17:00

    Shugaban kasar Tunusiya Beji Caid Al-Sebsi ya bayyana cewar kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon kungiya ce ta gwagwarmaya da take fada da haramtacciyar kasar Isra'ila, don haka ba kungiya ce ta ta'addanci ba.

  • Martanin Hizbullah Kan Yanke Shirin Tashar Almanar A Kan Tauraron Dan Adam Na Nilesat

    Martanin Hizbullah Kan Yanke Shirin Tashar Almanar A Kan Tauraron Dan Adam Na Nilesat

    Apr 07, 2016 17:14

    Kungiyar Hizbullah ta mayar da martani kan yanke tashar talabijin ta Almanar a kan tauraron dan adam na Nilesat da gwamnatin masar ta yi.

  • Hizbullah Sun Kai Munanan Hare-Hare Kan Sansanonin ISIS A Gabashin Labanon

    Hizbullah Sun Kai Munanan Hare-Hare Kan Sansanonin ISIS A Gabashin Labanon

    Apr 04, 2016 17:10

    A ci gaba da fatattakan mayakan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) da kuma nesata su daga kasar Labanon, dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar sun kai wasu munanan hare-hare a kan sansanonin 'yan kungiyar ta'addancin a yankunan da suke gabashin kasar ta Labanon.

  • Isra'ila za ta yi hasara mai dumbin yawa matukar ta kuskura kai hari a Lebanon

    Isra'ila za ta yi hasara mai dumbin yawa matukar ta kuskura kai hari a Lebanon

    Mar 22, 2016 05:33

    Shugaban Kungiyar Hizbullah na Kasar Lobnon Hasan Nasrullah ya ce matukar Isra'ila ta kuskure wajen sake kaiwa kasar Lobnon hari za ta kwashi kashinta a hannu.

  • 'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah

    'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah

    Mar 08, 2016 05:44

    Sama da 'yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran 200 ne suka nuna goyon bayansu ga kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon da kuma yin Allah wadai da matsayar da kungiyar larabawan Tekun Fasha na sanya kungiyar cikin kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Kungiyar Hizbullahi Ta Kasar Lebanon Ta Yi Suka Kan Kasashen Larabawa 'Yan Koren Amurka

    Kungiyar Hizbullahi Ta Kasar Lebanon Ta Yi Suka Kan Kasashen Larabawa 'Yan Koren Amurka

    Mar 07, 2016 16:30

    Shugaban Majalisar Shawara ta kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da ke kasar Lebanon ya yi kakkausar suka kan rashin kulawar kasashen Larabawa dangane da halin tsaka mai wuya da al'ummar Palasdinu suke ciki.

  • Jawabin Shugaban Kungiyar Hizbullah kan  muhimiyar rawar da gwagwara ke taka

    Jawabin Shugaban Kungiyar Hizbullah kan muhimiyar rawar da gwagwara ke taka

    Mar 06, 2016 17:39

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lobnon ya tabbatar da cewa ba za su yi jirar kungiyar kasashen Larabawa wajen gwagwarmaya da makiya sahawoniya ba

  • Limamin Juma'ar Tehran Yayi Allah Wadai Da Sanya Hizbullah Cikin Kungiyoyin Ta'addanci Da Larabawa Suka Yi

    Limamin Juma'ar Tehran Yayi Allah Wadai Da Sanya Hizbullah Cikin Kungiyoyin Ta'addanci Da Larabawa Suka Yi

    Mar 04, 2016 15:55

    Na'aibin limamin Juma'ar birnin Tehran Ayatullah Sayyid Ahmad Khatami yayi Allah wadai da sanya kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon cikin kungiyoyin ta'addanci da kungiyar kasashen larabawan Tekun Fasha ta yi, yana mai bayyana hakan a matsayin hadin baki da haramtacciyar kasar Isra'ila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS