-
An bukaci Isra'ila da ta fice daga tsaunukan Golan
Dec 03, 2016 07:49Majalisar Dinkin Duniya ta sake fitar da wani kudirin inda ya bukaci haramcecciyar kasar Isra'ila da ta fice daga tsaunukan Golan
-
Ban Ki-Moon Ya Bayyana Ci Gaba Da Gina Matsugunan Yahudawa A Matsayin Tsokana
Nov 30, 2016 10:28Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Ci Gaba da gine-ginen matsugunan yahudawan sahayoniyya 'yan kaka gida a yankunan Palasdinawa lamari ne da ke matsayin neman tsokana.
-
Iran Ta Jaddada Cewa: Makircin Yahudawan Sahayoniyya Kan Qudus Ba Zai Cimma Nasara Ba
Nov 28, 2016 01:38Mataimakin shugaban Majalisar Dokokin Kasar Iran na musamman kan harkokin kasa da kasa ya bayyana cewa: Ci gaba da gine-ginen matsugunan yahudawa 'yan kaka gida a yankunan Palasdinawa da kokarin mai da birnin Qudus cibiyar yahudawan sahayoniyya, bakar siyasa ce da ba zata taba cimma nasara ba.
-
Tunawa Da Ranar Da Sahyoniyawa Suka Sanya Wa Masallacin Kudus Wuta
Aug 22, 2016 01:08Ranar 21 ga watan Augustan 1969 ta kasance rana ce wacce ta shiga cikin tarihin irin aika-aikan da yahudawan sahyoniya suke ci gaba da yi wa bil'adama don kuwa rana ce da wani mai ra'ayin sahyoniyawan dan asalin kasar Australiya mai suna Denis Michael Rohan ya sanya wa masallacin Al-Aqsa alkiblar musulmi na farko kana kuma waje na uku mafi tsarki a wajensu, wuta; lamarin da ya kara fito da irin bakar aniyar sahyoniyawan.
-
Sayyid Nasrallah Yayi Kakkausar Suka Ga Kokarin Saudiyya Na Kulla Alaka Da "Isra'ila"
Jul 29, 2016 12:52Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah yayi kakkausar suka ga kokarin da kasar Saudiyya take yi na kusatar haramtacciyar kasar Isra'ila da kulla alaka da ita, yana mai kiran al'ummar musulmi da su yi Allah wadai da duk wani kokari na kusatar haramtacciyar kasar Isra'ila da yin watsi da matsalar Palastinu.
-
Harin Dakarun HKI kan Manonan Palastinawa
Jun 04, 2016 13:53Sojojin Haramcecciyar kasar Isra'ila na ci gaba da karya yarjejjeniyar tsagaita inda suka kai hari kan manoma da makiyayan Palastinawa a yankin Zirin Gaza.
-
Shahadar Wani Bapalastine a Hanun Jami'an tsaron HKI
Apr 14, 2016 11:07Jami'an tsaron Haramcecciyar kasar Isra'ila sun bindige wani Bapalastine har Lahira
-
Gwamnatin H.K.Isra'ila Tana Ci Gaba Da Jinyar 'Yan Ta'addan Da Suke Yaki A Kasar Siriya
Mar 13, 2016 00:35Bayan bullar dalilai da hujjoji kwarara kan matakin da mahukuntan haramtacciyar kasar Isra'ila ke dauka na gudanar da jiyya ga 'yan ta'addan da suka samu raunuka a kasar Siriya, a halin yanzu jami'an sojin Yahudawan Sahayoniyya sun fara yin furuci da kansu.
-
Lauyoyi A Afirka Ta Kudu, Sun Sanar Da Shirinsu Na Kama Tsohon Shugaban HKI
Feb 23, 2016 08:17Wasu lauyoyi a kasar Afirka ta Kudu sun sanar da aniyarsu ta kokari wajen ganin an kama tsohon shugaban kasar haramtacciyar kasar Isra'ila Shimon Peres a ziyarar da yake shirin kai wa kasar.
-
Kotun Isra'ila Ta ki Amincewa Kai Dan Jaridar Palastinu Mai Yajin Cin Abinci Asibitin Palastinawa
Feb 16, 2016 02:17Babbar kotun haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi watsi da bukatar da aka gabatar na dage dan jaridar nan Bapalastine da ke ci gaba da yajin cin abin sakamakon tsare shi da ake ci gaba da yi daga wani asibitin da ke arewacin haramtacciyar kasar Isra'ilan zuwa wani asibtin Palastinawa dake Yammacin Kogin Jordan sakamakon mawuyacin halin da yake ciki.