-
Shugaban Rasha Ya Iso Birnin Tehran
Sep 07, 2018 12:13Shugaban kasar Rasha Viladimin Putin ya iso birnin tehran domin halartar taro kan birnin Idlib na kasar Siriya
-
Kasar Iran Ta Jaddada Batun Yaki Da Masu Kirkiro Kungiyoyin 'Yan Ta'adda
Sep 05, 2018 19:07Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran a bangaren dokoki da harkokin kasa da kasa ya jaddada daukan matakan da suka dace wajen kawo karshen akidar wuce gona da iri da ke haifar da ayyukan ta'addanci a duniya.
-
Aya. Khamina'i: Babu Alamun Yaki Amma Dole Ne Sojojin Kasa Su Kara Karfinsu.
Sep 03, 2018 06:30Jagoran juyin juya halin Musulunci a nan Iran Aya. Sayyid Aliyul Khaminae ya ce babu alamun za'a yi yaki tsakanin Iran da makiyanta a nan kusa, amma dole sojojin kasar su kasance cikin yanayin ko da kwana, sannan sun karfafa kansu don fuskantar makiya a ko yauce.
-
Amurka Ta Sha Alwashin Tabbatar Da Kai Kawon Jiragen Ruwa A Tekun Farisa Duk Tare Da Barazanar Iran
Sep 02, 2018 06:43Gwamnatin Amurka ta bada sanarwan cewa zata tabbatar da kai kawon jiragen kasuwanci a tekun farisa a duk lokacinda kasar Iran ta yi kokarin hana hakan.
-
IAEA: Iran Tana Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya
Aug 31, 2018 18:54A karo na goma 12 Hukumar makamashin Nukiliya ta Duniya ta fitar da rahoto da yake tabbatar da cewa Iran tana aiki da yarjejeniyar
-
Iran: Hukumar IAEA Ta Jaddada Cewa Kasar Iran Tana Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya
Aug 30, 2018 19:29Jakadan kasar Iran a Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya ya ce: Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya "IAEA" a karo na goma sha biyu tana tabbatar da cewa: Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliya da aka cimma da ita.
-
Kasar Algeria Tana Goyon Bayan Iran A Rigimar Da Take Da Amurka
Aug 30, 2018 06:25Lawize Hanun sakataren jam'iyyar ma'aikata a kasar Algeria ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa tana goyon bayann Iran a rigimar da take da kasar ta Amirka.
-
Ayatullahi Khamene'i: Iran Ba Zata Tattauna Da Gwamnatin Amurka Mai Ci Ba
Aug 30, 2018 06:22Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Aya. Sayyid Aliyul Khaminae ya bayyana cewa har yanzun idan kasar Iran ta ga ba zata cimma bukatunta a yerjejeniyar Nukliyar da ta cimma da kasashen yamma ba to zata fice.
-
Ministan Tsaron Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ya Kai Ziyarar Aiki Zuwa Kasar Siriya
Aug 26, 2018 19:06Ministan tsaron kasar Iran ya kai ziyarar aiki zuwa kasar Siriya tare da taya shugaba Bashar Asad murnar samun gagarumar nasara a kan kungiyoyin 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasarsa.
-
Girgizan Kasa Mai Karfin Ma'aunin Richter 5.9 Ta Aukawa Lardin Kirmansha A Safiyar Yau Lahadi A Nan Iran.
Aug 26, 2018 11:49Shugaban kasar Iran Hujjatul Islam Dr Hassan ruhani ya bada umurnin kai agajin gaggawa ga wadanda girizan kasa ta aukawa a daren jiya a lardin Kemonsh wanda yake kan iyakar kasar da kasar Iraqi.