-
Hukumar Radiyo Da Talabijin Ta Iran Ta Yi Allawadai Da Rufe Shafukkanta Na Sadarwa
Aug 25, 2018 18:57Hukumar gidajen radiyo da talabijin ta kasar Iran ta yi allawadai da rufe shafuffukanta na sadarwa a internet wanda wasu manya manyan kamfanonin sadarwa na duniya suka yi don biyayya ga umurnin gwamnatin Amurka na dorawa gwamnatin kasar Iran takunkumai.
-
Khudubar Jumma'a A Nan Tehran: An Bukaci Jami'an Gwmnati Su Kara Kokari Wajen Warware Matsalolin Mutane
Aug 24, 2018 19:02Aya. Mohammad Ali Muwahhidi Kermani na'ibin limamin masallacin Jumma'a a nan Tehran ya bukaci jami'an gwamnati su kara kokarin wajen ganin sun warware matsalolin da mutanen kasar suke fama da su.
-
An Samu Habbakar Harkokin kasuwanci Tsakanin Iran Da Kenya
Aug 23, 2018 06:39Ana samun ci gaba ta fuskar habbar harkokin kasuwanci tsakanin kasashen Iran da kuma Kenya.
-
Shugaban Kasar Syria Ya Yi Watsi Da Shawarar Kasar Saudiyya
Aug 22, 2018 19:01Wani dan majalisar dokokin Lebanon mai wakiltar Hizbullah ya ce; Shugaba Basshar Assad ya ki yarda da shawarar Saudiyya na yanke alaka da Hizbullah domin Saudiyya ta kashe makudan kudi saboda sake gina Syria
-
Iran Ta Yaye Labule Ga Jirgin Saman Yaki Kirar Cikin Gida 100% Na Farko
Aug 22, 2018 11:53Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa karfin sojen kasar Iran ta taimakawa zaman lafiya a kasar da ma kasashen yankin
-
Sakon Imam Khamene'i Zuwa Ga Alhazan Shekarar Bana 1439
Aug 20, 2018 18:10Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai, Godiya Ta tabbata ga Allah, tsira da aminci su tabbata ga manzonsa al-Mustafa da iyalansa tsarkaka da sahabbansa zababbu.
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Kabul Na Kasar Afganistan
Aug 16, 2018 07:03Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wata makaranta a birnin Kabul fadar mulkin kasar Afganistan.
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Kabul Na Kasar Afganistan
Aug 16, 2018 07:03Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wata makaranta a birnin Kabul fadar mulkin kasar Afganistan.
-
Jagora: Babu Tattaunawa Da Amurka A Lokacinda Take Takurawa Da Kuma Nuna Fin Karfi Ga Iran
Aug 13, 2018 19:07Jagoran juyin juya halin musulunci aya Sayyid Aliyul Khaminei ya bayyana cewa kasar Iran ba zata shiga tattaunawa da kasar Amurka a dai dai lokacinda ta dabaibaye kasar da takunkumai ko kuma take nuna fin karfi wa kasar ba.
-
An Fara Gudanar Da Rawar Daji Ta Hadin Guiwa Tsakanin Jami'an 'Yansandan Kasashen Iran Da Iraqi
Aug 12, 2018 11:58Babban komandan yansandan kasar Iran (NAJA) ya bada sanarwan fara gudanar da rawar daji tsakanin 'yansandan kasashen Iraqi da Iran a kan iyakokin kasashen biyu a dai dai lokacin da ake gudanar da taron shekara shekara na yansandan kasashen biyu a birnin Tehran.