Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Saudiyya Ta Gabatar Da Koke Kan Kasar Iran A Gaban Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya

    Saudiyya Ta Gabatar Da Koke Kan Kasar Iran A Gaban Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya

    Mar 27, 2018 11:54

    Mahukuntan Saudiyya sun gabatar da koke a gaban kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

  • Jagora: Iran Ta Karya Kashin Bayan Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Jagora: Iran Ta Karya Kashin Bayan Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Mar 22, 2018 03:56

    Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta taka gagarumar rawa wajen karya kashin bayan kungiyoyin 'yan ta'addan kasa da kasa tare da rusa makirce-makircen Amurka a yankin gabas ta tsakiya.

  • Ruhani Ya Bayyana Cewa: Hadin Kan Al'ummar Iran Ya Bada Mamaki Ga Makiyar Kasar

    Ruhani Ya Bayyana Cewa: Hadin Kan Al'ummar Iran Ya Bada Mamaki Ga Makiyar Kasar

    Mar 20, 2018 19:15

    Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Hadin kan al'ummar Iran a fagen fuskantar makiya ya bada mamaki tare da kara daukaka matsayinsu har a idon makiya.

  • Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci

    Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci

    Mar 20, 2018 05:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif yayi kakkausar suka ga kokarin da Amurka take yi na hana Iran mallakar makaman kare kanta a daidai lokacin da take ci gaba da tura makamai zuwa yankin Gabas ta tsakiya yana mai cewa hakan babban munafunci ne.

  • Rouhani: Rashin Tsaro A Gabas Ta Tsakiya Zai Cutar Da Dukkanin Kasashen Yankin Ne

    Rouhani: Rashin Tsaro A Gabas Ta Tsakiya Zai Cutar Da Dukkanin Kasashen Yankin Ne

    Mar 18, 2018 16:13

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya bayyana cewar ci gaba da yaduwar rashin tsaro da zaman lafiya a yankin Gabas ta tsakiya wani lamari ne da zai cutar da dukkanin kasashen yankin.

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Kame Gungun 'Yan Ta'adda A Shiyar Kudu Maso Yammacin Kasar

    Jami'an Tsaron Iran Sun Kame Gungun 'Yan Ta'adda A Shiyar Kudu Maso Yammacin Kasar

    Mar 18, 2018 06:28

    Rundunar tsaron Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kame wani gungun 'yan ta'adda a lardin Khuzestan da ke shiyar kudu maso yammacin kasar.

  • Qassemi Ya Bayyna Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya A Matsayin Maras Masaniya

    Qassemi Ya Bayyna Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya A Matsayin Maras Masaniya

    Mar 16, 2018 11:10

    Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qassemi ya bayyana Yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bn Salman a matsayin wani mutum maras masaniya wanda bai san inda duniya ta dosa ba, wanda babu bukatar a bata lokaci wajen mayar masa da martani.

  • Iran Ta Yi Kira Da A Hana Kara Cutar Da Musulmin Rohingya

    Iran Ta Yi Kira Da A Hana Kara Cutar Da Musulmin Rohingya

    Mar 16, 2018 06:19

    Wasu 'yan Majalisar shawarar musulunci ta Iran biyu da suke ziyartar kasar Thailand sun yi kira da a hana afkuwar wani bala'in akan al'ummar musulmin Rahingya na kasar Myanmar

  • PEW: Musulunci Zai Zama Addini Mafi Girma A Duniya A Shekarar 2070

    PEW: Musulunci Zai Zama Addini Mafi Girma A Duniya A Shekarar 2070

    Mar 15, 2018 05:37

    Wata cibiyar bincike da hasashe a kasar Amurka ta bayyana cewa addinin muslunci zai zama addini mafi girma a duniya daga zuwa 2070.

  • Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Ta'addanci A Yanki G/Tsakiya

    Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Ta'addanci A Yanki G/Tsakiya

    Mar 14, 2018 11:07

    Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha sun bayyana wajibcin karfafa cibiyar hadin gwiwa a tsakaninsu da ke birnin Bagadaza da nufin kawo karshen ayyukan ta'addanci a yankin Gabas ta tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS