-
An Yabi Kasar Iran Kan Taka Gagarumar Rawa A Fagen Hana Yaduwar Ayyukan Ta'addanci
Mar 12, 2018 19:27Wani marubuci dan kasar Aljeriya ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kungiyoyin gwagwarmya da take goya musu baya sun hada yaduwar ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya.
-
Yukiya Amano Ya Jaddada Cewa Iran Tana Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya
Mar 06, 2018 06:30Shugaban hukumar makamashi ta kasa da kasa Yukiya Amano ya ce; Fiye da shekaru biyu kenan da hukumar take sanya idanu kusa da kuma akan aiki da yarjejeniyar ta Nukiliya.
-
Ministan Harkokin Wajen Kasar Faransa Ya Fara Ziyarar Aiki A Tehran
Mar 05, 2018 07:22Ministan harkokin wajen kasar Faransa tare da tawagarsa sun iso birnin Tehran a safiyar yau Litinin don hudanar da ziyarar aikin ta kwanaki 2.
-
Kalubalen Dake Gaban Ministan Harkokin Wajen Faransa A Ziyararsa A Iran
Mar 05, 2018 05:57A wani lokaci nan gaba ne ake sa ran ministan harkokin wajen Faransa zai gana da manyan jami'an gwamnatin Jamhuriya Musulinci ta Iran, a ziyararsa a kasar.
-
Iran Ta Musanta Fara Tattaunawa Da Kasashen Turai Kan Tasirinta A Gabas Ta Tsakiya
Mar 04, 2018 05:52Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta musanta rahotannin da ke cewa Iran din ta fara tattaunawa da wasu kasashen Turai dangane da irin tasirin da take da shi da kuma rawar da take takawa a yankin Gabas ta tsakiya.
-
Iran Ta Gindaya Sharadi Kafin Tattaunawa Kan Shirinta Na Makamai Masu Linzami
Mar 03, 2018 15:53Iran ta ce sharadin bude tattaunawa kan shirinta na makamai masu linzami, zai soma ne idan Amurka da Turai suka lalata makamman nukiliya da da masu cin dogon zango na Amurka da na Turai.
-
Iran Ta Jaddada Cewa: H.K.Isra'ila Ce Kadai Ta Mallaki Makaman Nukiliya A Gabas Ta Tsakiya
Mar 01, 2018 06:56Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Haramtacciyar kasar Isra'ila ce kadai ke janyo cikas a kokarin da ake yi na kawo karshen makaman nukiliya a yankin gabas ta tsakiya.
-
Sanarwar Kasashen Turai Da Amurka Bayan Rashin Nasarar Da Suke Yi A Kwamitin Tsaron MDD
Feb 28, 2018 06:17Amurka, Faransa, Jamus da Birtaniya sun fitar da sanarwa hadin gwiwa kan kasar Iran, inda suka ce rashin mutunta dokar haramci kan kasar Yemen da hukumomin Iran din ba sa yi abin damuwa ne
-
Rasha Ta Hana Wani Kuduri Kan Iran A Kwamitin Tsaro Na MDD
Feb 27, 2018 08:08Wani kuduri wanda gwamnatin kasar Britania ta gabatarwa komitin tsaro na Majalisar dinkin duniya kan zargin Iran da aikawa mayakan Huthi na kasar yemai makamai masu linzami ya kasa wucewa a komitin bayan da kasar Rasha ta yi amfani da Veto.
-
Zarif: Daesh Bata Mutu Ba Amurka Ce Ta Canza Mata Wuri
Feb 24, 2018 11:52Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zarif ya bayyana cewa kungiyar 'yan ta'adda ta Daesh tana nan, Amurka ce ta sauya mata wuri.