Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Kokarin Amurka Da Kawayenta Na Cutar Da Iran A Kwamitin Tsaron MDD

    Kokarin Amurka Da Kawayenta Na Cutar Da Iran A Kwamitin Tsaron MDD

    Feb 24, 2018 06:00

    A kokarin da suke yi wajen wasa da hankulan al'ummomin duniya kan irin rawar da suke takawa a ci gaba da kisan kiyashin da ake yi wa al'ummar Yemen, kasashen Amurka, Birtaniyya da Faransa na ci gaba da kokari wajen amfani da Kwamitin Tsaron MDD wajen tuhumar Iran da aikewa da makamai kasar Yemen.

  • Hukumar IAEA Ta Ce: Iran Tana Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya

    Hukumar IAEA Ta Ce: Iran Tana Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya

    Feb 23, 2018 05:30

    A wani sabon rahoton da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya ta IAEA ta fitar ya jaddada cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar makamashin nukiliya da aka cimma da ita.

  • Araqchi: Iran Za Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya Idan Ya Zamana Babu Amfanin Da Take Samu

    Araqchi: Iran Za Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya Idan Ya Zamana Babu Amfanin Da Take Samu

    Feb 22, 2018 17:40

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewar za ta fice daga yarjejeniyar nukiliya matukar dai ya zamana ba ta amfanuwa da wani abu daga cikin abin da aka cimma sakamakon barazanar da Amurka take ci gaba da yi wa kamfanoni da cibiyoyin musayen kudade da suke son mu'amala da ita.

  • Ruhani: Babu Kofar Tattaunawa Kan Makaman Tsaron Kasa

    Ruhani: Babu Kofar Tattaunawa Kan Makaman Tsaron Kasa

    Feb 22, 2018 11:54

    Shugaba Ruhani na kasar Iran ya bayyana cewa makamai masu linzami na kasar Iran ba zai taba zama abin tattaunawa a kansa ba.

  • Rasha Ta Hana Wucewar Wani Daftarin Kudirin Yin Allah Wadai Da Iran Kan Kasar Yeman A Komitin Tsaro

    Rasha Ta Hana Wucewar Wani Daftarin Kudirin Yin Allah Wadai Da Iran Kan Kasar Yeman A Komitin Tsaro

    Feb 22, 2018 11:52

    Jakadan kasar Rasha a majalisar dinkin duniya ya hana wani daftarin kuduri wanda kasashen yamma suka gabatar na yin Allah wadai da kasar Iran a kan kasar Yeman.

  • Adawar Rasha Kan Kakabawa Iran Takunkumi A Kwamitin Tsaron MDD.

    Adawar Rasha Kan Kakabawa Iran Takunkumi A Kwamitin Tsaron MDD.

    Feb 22, 2018 05:31

    Wakilin kasar Rasha a Majalisar dinkin duniya ya ce ba za su amince da duk wani kokari da kwamitin tsaron Majalisar dinkin duniya ke yi na kakabawa Iran takunkumi ba, bisa zarkin tana baiwa kungiyar Ansarullah ta kasar yemen makamai

  • An Shiga Mataki Na Karshe A Binciken Sauran Gawawwakin Wadanda Suka Rasu A Hadarin Jirgi A Iran

    An Shiga Mataki Na Karshe A Binciken Sauran Gawawwakin Wadanda Suka Rasu A Hadarin Jirgi A Iran

    Feb 21, 2018 17:43

    Mataimakin hukumar bayar da agajin gaggawa ta Hilal Ahmar a kasar Iran Shahin Fathi ya bayyana cewa, a yau Laraba an shiga mataki na karshe na kokarin tattara sauran gawwakin da suka bata a cikin dusar kankara, sakamakon hadarin jirgin fasinja da ya auku a kasar.

  • An Gano Bubucin Jirgin Da Ya Fadi Da Kuma Gawakin Fasinjoji A Kan Tsaunuka Rufe Da Dussan Kankara A Kasar Iran

    An Gano Bubucin Jirgin Da Ya Fadi Da Kuma Gawakin Fasinjoji A Kan Tsaunuka Rufe Da Dussan Kankara A Kasar Iran

    Feb 20, 2018 11:57

    Jami'an tsaron kasar Iran na dakarun kare juyin juya halin musulunci sun bada labarin gano burbushin jirgin saman fasinjan da ta yi hatsari a kan tsaunukan Zogros a ranar lahadi da ta gaba da kuma gawakin fasinjoji a inda jirgin ya fadi.

  • Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyukan Binciken Jirgin Saman Da Ya Fado A Iran

    Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyukan Binciken Jirgin Saman Da Ya Fado A Iran

    Feb 19, 2018 11:03

    Mahukunta a kasar Iran sun bayyana cewar an tura sama da kwararrun hawa duwatsu 100 tare da wasu jami'an ba da agaji da dama yankin da ake tsammanin jirgin saman daukar fasinjoji na kasar ya fadi a jiya don ci gaba da bincike da gano buraguzan jirgin duk kuwa da matsalar rashin kyawun yanayi da ake fuskanta.

  • Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Ta'aziyyar Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Hadarin Jirgi A Iran

    Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Ta'aziyyar Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Hadarin Jirgi A Iran

    Feb 19, 2018 06:29

    Kungiyar tarayyar turai ta fitar da bayanin ta'ziyya dangane da rasuwar mutane 66 a wani hadarin jirgi da ya faru jiya a kasar Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS