-
Iran: Hukumar Leken Asiri Ta Sanar Da Kame Masu Tayar Da Hatsaniya
Jan 01, 2018 18:53A yau litinin ne hukumar leken asirin ta Iran ta ce ma'aikatanta da kuma yan kasa sun gano da kame wadanda suke da hannu a tayar da hatsaniya akan titunan wasu biranen kasar.
-
Shugaban Kasar Iran Ya Ce: Amurka Bata Da Hakkin Nuna Damuwarta Kan Matsalolin Al'ummar Iran
Jan 01, 2018 06:49Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: A watannin baya-bayan nan shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana al'ummar Iran a matsayin 'yan ta'adda, don haka a halin yanzu baya da hakkin da zai ce yana nuna damuwa kan matsalolinsu.
-
Gwamnatin Iran Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tashin Farashin Kayayyaki
Dec 31, 2017 05:53Gwamnatin kasar Iran ta tabbatar wa al'ummar kasar cewa za ta ci gaba da aiki tukuru wajen magance matsalar tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki da ake fuskanta a kasar lamarin da ya haifar da wasu 'yan zanga-zanga a wasu garuruwa na kasar cikin 'yan kwanakin nan inda mutane suke nuna rashin amincewarsu da wannan yanayin.
-
Iran: Miliyoyin Mutane Ne Suka Fito Don Jaddada Goyon Bayansu Ga Tsarin Musulunci
Dec 30, 2017 19:04Miliyoyin Iraniyawa a duk fadin kasar sun fito kan tituna don tunawa da ranar 30 ga watan Disamban shekara ta 2009, a lokacin da suka dakile shirin manyan kasashen duniya na kawo tashin hankali a kasar don kuma kawo karshen tsarin musulunci a kasar .
-
Majalisar Fayyace Maslahar Musulunci Ta Iran: Ranar 9 Ga Day, Ci Gaban Kumajin Juyi Ne.
Dec 30, 2017 19:02Majalisar ta ce; kumajin da mutane suka nuna a ranar 9 ga watan Day (na hijira shamshiyya) ya kasance a matsayin wani ci gaba mai tarihi na juyin musulunci da mutanen kasar suka nuna basira.
-
Majalisar Kasar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudus A Matsayin Helkwatar Kasar Palastinu
Dec 25, 2017 17:10Majalisar Shawarar Musulunci ta kasar Iran ta kada kuri'ar amincewa da kudurin da aka gabatar mata na amincewa da birnin Kudus a matsayin babban birnin kasar Palastinu a matsayin mayar da martani ga kudurin Amurka na sanar da birnin a matsayin babban birnin H.K. Isra'ila.
-
Yan Majalisar Dokoki Amurka 24 Sun Bukaci Gwamnatin Trump Ta Dauki Matsayi Kan Iran
Dec 24, 2017 06:25Wakilan majalisar dokokin kasar Amurka 24 yan jam'iyyar Republican sun rubuta wasika zuwa gwamnatin shugaba Donald Trump kan abin da suka kira sabuwar yarjejeniyar Nukliyan da kasar Iran ta yi.
-
Wani Likita Ya Gano Hanyar Warkar Da Cutar Mutuwar Gabbai Wacce Ake Kira MS
Dec 22, 2017 19:13Wani likita a nan Iran ya gano hanyar warkar da cutar MS ko kuma mutuwar gabbai bayan bincike na kimanin shekaru 11.
-
Girgizar Kasa Mai Karfin Daraja 5.2 Ya Auku A Birnin Tehran Na Kasar Iran Da Kewayensa
Dec 21, 2017 05:53Girgizar kasa mai karfin daraja 5.2 a ma'aunin richter ya girgiza birnin Tehran fadar mulkin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kewayensa a cikin daren jiya Laraba.
-
Yemen : Iran Ta Musunta Mika Wa 'Yan Houthi Makamai
Dec 20, 2017 11:19Jamhuriya Musulinci ta Iran ta musanta zargin cewa tana mika wa 'yan gwagwarmaya na Houthi a Yemen makaman yaki.