-
Ranar Kare Hakkin Danadam Ta Duniya: Iran Ta yi Kira Da A Daina amfani Da Kare Hakkin Danadam, A matsayin Makami.
Dec 10, 2016 12:17Ranar Kare Hakkin Biladama ta Duniya
-
Gwamnatin Iran Ta Yi Watsi Da Ikrarin Kasar Saudia Kan Ta Tura Yan Leken Asiri Zuwa Kasar
Dec 07, 2016 05:41Gwamnatin kasar Iran ta yi watsi da tuhumar kasar saudia na cewa tana da yan leken asiri a kasarta
-
Zarif: Iran Zata Dakatar Da Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Matukar Aka Aiwatar Da Takunkumi A Kanta
Dec 03, 2016 18:03Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya matukar dai aka sake kakaba mata takunkumi.
-
Majalisar Dokokin Kasar Iran Tana Shirin Dawo Da Ayyukan Makamashin Nuklia Wanda Ta Dakatar A Shekarar Da Ta Gabata
Dec 03, 2016 05:50A wani shirin maida martani ga shirin gwamnatin kasar Amurka na tsawaita takunkuman tattalin arzikin da ta dorawa kasar Iran na wasu shekaru 10 majalisar dokokin kasar Iran tana wasu shirye shiye na farfado da ayyukan nucliyar kasar a bangaroru ukku.
-
Nijeriya, Libya Da Iran Sun Sami Rangwami A Kokarin OPEC Na Daidaita Kasuwar Mai
Dec 01, 2016 06:24Kungiyar kasashen duniya masu arzikin man fetur (OPEC) ta amince da yin rangwami na musamman ga kasashen Nijeriya, Libiya da Iran dangane da yawan man da za su ci gaba da fitarwa a kowace rana a kokarin da kungiyar take yi na rage yawan man da take fitarwa don daidaita farashin man da yayi wani irin gagarumin faduwa cikin watannin bayan nan.
-
Iran Ta Sake Jaddada Goyon Bayanta Ga Al'ummar Palastinu
Dec 01, 2016 06:23Jamhuriyar Musulunci ta Iran sake jaddada goyon bayanta ga al'ummar kasar Palastinu a kokarin da suke yi na 'yantar da kansu daga mamayan yahudawan sahyoniya kamar yadda ta nuna damuwarta ainun da irin ci ga da rikon sakainar kashin da cibiyoyin kasa da kasa suke yi wa lamarin Palastinu da kuma ci gaba da gina matsugunan yahudawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta ke yi.
-
َA Yau Ne Al'ummar Iran Da Mabiya Mazhabar Ahlul-Baiti (a.s) Suke Juyayin Shahadar Limami Na 8
Nov 30, 2016 08:43Miliyoyin musulmi a nan Iran da wasu kasashen duniya suna gudanar da juyayin shahadar Limami na 8 daga cikin limamai masu tsarki daga iyalan gidan manzon All...(s).
-
Martanin Sojan Ruwa Na Dakarun Kare Juyin Musulunci Ga Shisshigin Amurka.
Nov 30, 2016 06:18Dakarun Kare Juyin Musulunci Sun Maida Martani Ga Amurka
-
Jami'an Tsaron Iran Sun Hallaka Daya Daga Cikin Shugabannin ISIS A Kan Iyakar Kasar
Nov 29, 2016 16:35Ministan tsaron cikin gida da tattaro bayanan sirri na Iran Sayyid Mahmoud Alawi ya sanar da da cewa jami'an tsaron Iran sun sami nasarar hallaka daya daga cikin manyan shugabannin kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) a kan iyakar kasar a kokarin sa na shigowa cikin kasar.
-
Sojojin Ruwa Na Kasar Iran Sun Nuna Sabbin Ci Gaban Da Rundunar Ta Samu
Nov 29, 2016 11:15Rundunar sojojin ruwa na kasar Iran wato Iran Navy ta nuna sabbin ci gaban da ta samu a bangaren na'urori masu tallafawa tsaron iyakokin ruwa na kasar a yau Talata.