Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Wani Jami'in Tsaron Kasar Iran Ya Yi Shahada A Gumurzu Da Masu Fataucin Muggan Kwayoyi

    Wani Jami'in Tsaron Kasar Iran Ya Yi Shahada A Gumurzu Da Masu Fataucin Muggan Kwayoyi

    Nov 18, 2018 06:37

    Wani jami'in rundunar 'yan sandan Iran ya yi shahada a dauki ba dadi da gungun masu fataucin muggan kwayoyi a shiyar kudu maso gabashin kasar ta Iran.

  • Jagora: Dolene kasar Iraqi Ta Zage Dantse Don Jurewa Matsin Lamba Na Kasashen Waje

    Jagora: Dolene kasar Iraqi Ta Zage Dantse Don Jurewa Matsin Lamba Na Kasashen Waje

    Nov 17, 2018 18:57

    Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Aya. Sayyid Aliyul Khamina'i ya bukaci gwamnatin kasar Iraqi ta zage dantse don jurewa matsin lambar kasashen waje.

  • Shirin Karfafa Taimakekkeniya A Fagen Al'adu Tsakanin Kasar Iran Da Fadar Vatican

    Shirin Karfafa Taimakekkeniya A Fagen Al'adu Tsakanin Kasar Iran Da Fadar Vatican

    Nov 15, 2018 19:00

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran da Fadar Vatican ta darikar katolika ta mabiya addinin kirista sun jaddada bukatar karfafa alakar da ke tsakaninsu musamman a fagen bunkasa harkar al'adu.

  • Iran Ta Yi Allawadai Harin Isra’ila Kan Tashar Al-aqsa

    Iran Ta Yi Allawadai Harin Isra’ila Kan Tashar Al-aqsa

    Nov 14, 2018 19:26

    Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen Iran Bahram Qasemi ya bayyana harin Da Isra’ila ta kai kan ginin tashar talabijin ta al-aqsa da cewa aiki ne na ta’addanci.

  • An Kame Wani Gungun Masu Safarar Miyagun Kwayoyi Na Kasa Da Kasa A Iran

    An Kame Wani Gungun Masu Safarar Miyagun Kwayoyi Na Kasa Da Kasa A Iran

    Nov 14, 2018 11:56

    Jami'an tsaron kasar Iran sun samu nasarar tarwatsa wani gungun masu safarar miyagun kwayoyi tare da kama sama da ton 6 na kwayoyi a jahar Azarbajan ta yamma dake yamma maso arewacin kasar

  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Ta Sake Fitar Da Rahoto Kan Kasar Iran

    Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Ta Sake Fitar Da Rahoto Kan Kasar Iran

    Nov 12, 2018 18:59

    Hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya IAEA ta sake fitar da sabon rahoto kan shirin makamashin nukiliyar kasar Iran karo na goma sha uku tun bayan da duniya ta cimma yarjejeniya da kasar ta Iran.

  • Babban Kwamandan Dakarun Ruwan Iran Ya Ce Za Su Kara Azama  Na Kalubalantar Makarkashiyar Makiya A Yankin

    Babban Kwamandan Dakarun Ruwan Iran Ya Ce Za Su Kara Azama Na Kalubalantar Makarkashiyar Makiya A Yankin

    Nov 12, 2018 08:05

    Babban kwanadan dakarun tsaron ruwan jamhoriyar musulinci ta Iran ya ce yauni da ya rataya kansu na kare ruwan kasar musaman ma makirci da kuma makarkashiyar kasashen masu kirman kai na Duniya

  • Ana Samun Ci Gaba A Kokarin Da Turai Ke Yi Na Kare Kasuwancinta Da Iran

    Ana Samun Ci Gaba A Kokarin Da Turai Ke Yi Na Kare Kasuwancinta Da Iran

    Nov 10, 2018 05:53

    Kakakin kungiyar tarayar Turai ta ce kokarin da kungiyar ke yi na kare yarjejjeniyar Nukiliyar kasar Iran da kuma ci gaba da kasuwanci da birnin Tehran na samun ci gaba sosai a cikin makonin baya bayan nan.

  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Maida Martani Kan Takwaransa Na Kasar Amurka

    Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Maida Martani Kan Takwaransa Na Kasar Amurka

    Nov 09, 2018 06:36

    Ministan harkokin wajen kasar Iran ya maida martani kan furucin karya da takwaransa na kasar Amurka ya yi kan kasar Yamen domin kare bakar siyasar Saudiyya kan matakan wuce gona da iri da take dauka kan kasar ta Yamen.

  • Kasashen Iran Da Ivory Coast Zasu Fadada Alakar Da Ke Tsakaninsu A Harkar Kiwon Lafiya

    Kasashen Iran Da Ivory Coast Zasu Fadada Alakar Da Ke Tsakaninsu A Harkar Kiwon Lafiya

    Nov 09, 2018 06:32

    Jakadan kasar Iran a Ivory Coast ya bayyana aniyar kasarsa ta fadada alakarta da kasar Ivory Coast a harkar kiwon lafiya musamman gabatar da na'urorin kiwon lafiya da kasar Ivory Coast take bukatarsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS