-
Lokacin kakabawa Al'ummar Iran takunkumi ya Kawo karshe
Feb 11, 2016 11:12Shugaban jumhoriyar musulinci na Iran ya bayyana cewa Lokacin kakkaba takunkumi da kuma kaskantar da Al'ummar Iran ya kawo karshe.
-
Lokacin kakabawa Al'ummar Iran ya Kawo karshe
Feb 11, 2016 11:10Shugaban jumhoriyar musulinci na Iran ya bayyana cewa Lokacin kakkaba takunkumi da kuma kaskantar da Al'ummar Iran ya kawo karshe.
-
Iran : Rohani Ya Jinjinawa Al'ummar Iran
Feb 11, 2016 07:20Rohani ya ce al'ummar Iran zasu ci gaba da cimma gurin su, saboda haddin kai da fahimtar juna da suka dashi
-
Tsaro, A Matsayin Babbar Nasarar Juyin Juya Halin Musulunci A Iran
Feb 11, 2016 02:06An Bayyan Cewa Tsaro Da Zaman Lafiya Ne Babban Sakamakon Juyin Juya Halin Musulunci.
-
Iran: Rasha Za Ta Fara Mikawa Iran Makami Mai Linzamin Nan Na S-300
Feb 10, 2016 13:46Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar nan ba da jimawa ba kasar Rasha za ta mika wa Iran kashin farko na makami mai linzamin nan samfurin S-3000
-
Gwamnatin Saudiyya Da Batun Tura Sojojinta Zuwa Kasar Siriya
Feb 08, 2016 02:08Har ya zuwa yanzu ana ci gaba da samun mabambanta ra'ayuyyuka dangane da sanarwar da gwamnatin Saudiyya ta yi na shirin da take da shi na tura sojojinta zuwa kasar Siriya, lamarin da gwamnatin Amurka ta yi maraba da shi a daidai lokacin da wasu a Turai kuma suke ci gaba da nuna dari-darin su kan hakan.
-
Ziyarar Shugaban Kasar Iran Zuwa Kasashen Turai Guda Biyu Bayan Dage Takunkumai
Feb 02, 2016 13:18Gwamnatin kasar Faransa da Jumhuriyar muslunci ta Iran sun maida hulda a bangarori Gwamnatin kasar Faransa da Jumhuriyar muslunci ta Iran sun maida hulda a bangarori da dama bayan dagewa Iran din takunkumai tattalin arzki, musamman a bangaren kasuwarci da kuma bunkasa tattalin arziki.
-
Ci Gaba Da Martanin Iran Kan Sabon Takunkumin Da Amurka Ta Sanya Mata
Feb 02, 2016 13:02A wata hira da yayi da tashar talabijin din CNN ta kasar Amurka, ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya kirayi Amurka da ta sake dubi cikin siyasarta musamman siyasar ci gaba da sanya wa Iran takunkumi wanda har ya zuwa yanzu ta gaza kai ta ga abin da abin da take fatan gani, wato durkusar da Iran da kuma mai she ta 'yar amshin shatan ta.
-
Jagora Ya Ba Da Lambar Girma Ga Kwamandojin Da Suka Kame Sojojin Ruwan Amurka A Iran
Jan 31, 2016 11:59Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ba wa kwamandojin sojin ruwa na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran su biyar da suka jagorancin kame sojojin ruwan Amurka da suka shigo ruwan kasar Iran a kwanakin baya lambar girma ta "fath' (nasara) don jinjinawa wannan namijin kokari da suka yi na kare kasarsu.
-
Sojojin Ruwa Na Iran Sun Gwaja Sabbin Makaman Linzami Da Suka Kera A Cikin Gida A Atisai Na Waliyat 94
Jan 31, 2016 07:41Sojojin ruwa na kasar Iran sun gwada sabbin makaman linzami da sukakera a cikin gida