Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

isra'ila

  • Kisan Kananan Yara Palastinawa Da Isra’ila Ke Yi Ya Karu A Shekarar Da Ta Gabata

    Kisan Kananan Yara Palastinawa Da Isra’ila Ke Yi Ya Karu A Shekarar Da Ta Gabata

    Jan 06, 2017 05:15

    wani sabon rahoto yi ya yi nuni da karuwar kisan kananan yara Palastinawa da Haramtacciyar kasar Isra’ila ke yi s shekarar 2016.

  • 'Yan Sanda Za Su Gudanar Da Tambayoyi Wa Netanyahu Saboda Zargin Rashawa Da Ake Masa

    'Yan Sanda Za Su Gudanar Da Tambayoyi Wa Netanyahu Saboda Zargin Rashawa Da Ake Masa

    Jan 02, 2017 17:54

    Rahotanni daga haramtacciyar kasar Isra'ila sun tabbatar da cewa 'yan sanda za su gudanar da wasu tambayoyi wa firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ilan Benjamin Netanyahu saboda zargin rashawa da cin hanci da ake masa.

  • Isra'ila Ta Gina Makeken Rami A Karkashin Masallacin Quds

    Isra'ila Ta Gina Makeken Rami A Karkashin Masallacin Quds

    Dec 29, 2016 06:59

    Ministan al’adu na Isra’ila ya ce sun gina wani ramin karkashin kasa da ya hada Wadil Hulwa da kuma Babul Magariba da ke gefen masallacin Aqsa.

  • Senegal Ta Yi Bayanin Dalilinta Na Kada Kuri'ar Adawa Da Isra'ila A UNSC

    Senegal Ta Yi Bayanin Dalilinta Na Kada Kuri'ar Adawa Da Isra'ila A UNSC

    Dec 26, 2016 10:55

    Kasar Senegal ta yi karin haske dangane da dalilan da ya sanya ta kada kuri'ar a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya don dakatar da ci gaba da gine-ginen matsugunan yahudawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take yi a yankunan Palastinawa.

  • Netanyahu: Obama Ya Bada wa Isra'ila Kasa A Fuska

    Netanyahu: Obama Ya Bada wa Isra'ila Kasa A Fuska

    Dec 25, 2016 05:52

    Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benyamin Netanyahu ya yi kakkausar suka a kan shugaban kasar Amurka mai barin gado Barack Obama, kan abin da ya kira gazawar Amurka a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya wajen kare Isra'ila.

  • Kin amincewar Kungiyoyin Kasashen Larabawa Da Turai Da Ci gaba Da Gina Matsugunan Yahudawa yan Share Wuri Zauna

    Kin amincewar Kungiyoyin Kasashen Larabawa Da Turai Da Ci gaba Da Gina Matsugunan Yahudawa yan Share Wuri Zauna

    Dec 21, 2016 19:00

    Ministocin harkokin Wajen na kungiyar tarayyar turai da larabawa suna kin amincewa da gina matsugunan yahudawa yan share wuri zauna.

  • Wani Janar Na Isra'ila Ya Gargadi Netanyahu Kan Shiga Yaki Da Kungiyar Hizbullah

    Wani Janar Na Isra'ila Ya Gargadi Netanyahu Kan Shiga Yaki Da Kungiyar Hizbullah

    Dec 19, 2016 10:52

    Tsohon shugaban majalisar tsaron Haratacciyar kasar Isra'ila Gayura Iland, ya gargadi gwamnatin Netanyahu da kada ta yi gigin shiga wani sabon yaki da kungiyar Hizbullah.

  • Dr.Ali Larijani: Raba Kan Musulmi Shi ne Babban Cin Amana

    Dr.Ali Larijani: Raba Kan Musulmi Shi ne Babban Cin Amana

    Dec 15, 2016 19:17

    A cikin kasashen wannan yankin na gabas ta tsakiya da akwai wadanda su ke hada kai da kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Netanyahu Na Shirin Sake Mika Daftarin Kudirin Dokar Hana Kiran Sallah A Quds

    Netanyahu Na Shirin Sake Mika Daftarin Kudirin Dokar Hana Kiran Sallah A Quds

    Dec 10, 2016 18:54

    Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu na shirin sake mika daftarin kudirin dokar hana yin amfani da lasifika a wuraren ibada da dare musamman kisan salla, domin majalisar Knesset ta amince da hakan.

  • Bullar Wata Gobara A H.K.Isra'ila Ta Jikkata Mutane Fiye Da 130 A Garin Haifa

    Bullar Wata Gobara A H.K.Isra'ila Ta Jikkata Mutane Fiye Da 130 A Garin Haifa

    Nov 25, 2016 11:24

    Majiyar ma'aikatan kwana-kwana a haramtacciyar kasar Isra'ila ta sanar da jikkata mutane fiye da 130 tare da hasarar dukiyoyi masu yawa sakamakon tashin wata gobara a garin Haifa da ke haramtacciyar kasar Isra'ila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS