Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

isra'ila

  • Zarif: Saudiyya, Amurka Da Isra'ila Su Ne Masu Kunna Wutar Rikici A G/Tsakiya

    Zarif: Saudiyya, Amurka Da Isra'ila Su Ne Masu Kunna Wutar Rikici A G/Tsakiya

    Jan 08, 2018 11:21

    Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa Saudiyya, Amurka Da haramtacciyar kasar Isra'ila su ne suke kunna wutar fitina da rikice-rikice a yankin Gabas ta tsakiya da hanyar siyasarsu ta mulkin mallaka da suke gudanarwa.

  • Sayyid Nasrallah: Trump,

    Sayyid Nasrallah: Trump, "Isra'ila" Da Saudiyya Za Su Ji Kunya Kan Fatan Da Suke Da Shi Kan Rikicin Iran

    Jan 04, 2018 05:47

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar shugaban Amurka Donald Trump da kawayensa, na daga haramtacciyar kasar Isra'ila da Saudiyya za su ji kunya dangane da fatan da suke da shi kan rikicin baya-bayan nan da ya faru a Iran, kamar yadda kuma ya sake jaddada cewa matakin da Trump din ya dauka kan Kudus zai zamanto wani mafari da kawo karshen 'Isra'ila'.

  • Haramtacciyar Kasar Isra'ila Ta Fice Daga Hukumar

    Haramtacciyar Kasar Isra'ila Ta Fice Daga Hukumar "Unesco"

    Dec 30, 2017 10:24

    Babbar sakatariyar kungiyar ta "Unesco' Audrey Azoulay ce ta sanar da fitewa haramtacciyar kasar ta yahudawa daga kungiyar ta kasa da kasa a jiya juma'a.

  • Antonio Guterres Ya Ce: Matakin Da Amurka Ta Dauka Kan Birnin Qudus Mataki Ne Mai Hatsari

    Antonio Guterres Ya Ce: Matakin Da Amurka Ta Dauka Kan Birnin Qudus Mataki Ne Mai Hatsari

    Dec 21, 2017 05:54

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Matakin da gwamnatin Amurka ta dauka kan birnin Qudus mataki ne mai tsananin hatsari.

  • Amurka Ta Hau Kujerar Naki Dangane Da Kudurin Kwamitin Tsaro Kan Birnin Kudus

    Amurka Ta Hau Kujerar Naki Dangane Da Kudurin Kwamitin Tsaro Kan Birnin Kudus

    Dec 19, 2017 05:35

    Kasar Amurka ta hau kujeran naki dangane da wani kuduri da Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya so fitarwa a daren jiya da nufin kiran gwamnatin Amurka da ta janye matsayar da ta dauka na bayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Amurka Ta Ce: Shugaba Trump Ya Shawarci Kawayen Amurka Kafin Daukan Mataki Kan Qudus

    Amurka Ta Ce: Shugaba Trump Ya Shawarci Kawayen Amurka Kafin Daukan Mataki Kan Qudus

    Dec 10, 2017 19:07

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka ta bayyana cewa: Shugaban Amurka Donald Trump ya shawarci kawayen kasarsa a yankin gabas ta tsakiya kafin daukan matakin shelanta Qudus a matsayin fadar mulkin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Matsayin Qudus : Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Juyawa Amurka Baya

    Matsayin Qudus : Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Juyawa Amurka Baya

    Dec 09, 2017 05:54

    Kwamitin tsaro na MDD ya maida Amurka saniyar ware dangane da matakin shugaba Donald Trump na ayyana Qudus a matsayin babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya na Isra'ila.

  • Isra'ila Ta Kai Hari A Zirin Gaza

    Isra'ila Ta Kai Hari A Zirin Gaza

    Dec 09, 2017 05:53

    Rundinar sojin Isra'ila ta yi ruwan bama-bamai a yankin zirin Gaza da yahudawa suka mamaye.

  • Martanin Duniya Kan Matakin Trump Na Ayyana Qudus Babban Birnin Isra'ila

    Martanin Duniya Kan Matakin Trump Na Ayyana Qudus Babban Birnin Isra'ila

    Dec 07, 2017 06:03

    Matakin shugaban Amurka Donald Trump na ayyana Qudus a hukumance babban birnin yahudawan mamaya na Isra'ila na ci gaba da shan suka daga kasashen duniya, in banda mahukuntan yahudawan da suka bayyana matakin a mastayin wani babban abun tarihi.

  • Trump Ya Shaidawa Abbas Cewa Zai Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka A Isra'ila Zuwa Qudus

    Trump Ya Shaidawa Abbas Cewa Zai Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka A Isra'ila Zuwa Qudus

    Dec 05, 2017 16:20

    A yayin da duniyar musulmi ke ci gaba da nuna damuwa dangane da shirin Amurka na mayar da ofishin jakadancinta zuwa birnin Qudus , Shugaba Donald Trump na Amurka ya shaidawa shugaban Palasdinawa Mahmoud Abass anniyarsa ta daga ofishin jakadancin Amurka daga Tel Aviv Zuwa birnin Qudus.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS