Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar Amnesty International

  • Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Dangane Da Hukuncin Kisa A Kan Muslim Brothers A Masar

    Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Dangane Da Hukuncin Kisa A Kan Muslim Brothers A Masar

    Sep 10, 2018 05:51

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta yi kakkausar suka dangane da hukuncin kisa da kotun kasar Masar ta yanke a kan wasu 'yan kungiyar 'yan uwa musulmi (Muslim Brotherhood).

  • Kungiyar Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar

    Kungiyar Amnesty International Ta Yi Allah Wadai Da Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Ihwan A Masar

    Sep 08, 2018 19:01

    Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama ta Amnesty International ta yi tofin Allah tsine kan yanke hukuncin kisa kan 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin 75 da kotun da ke shari'ar manyan laifuka A Masar ta zartar a yau Asabar.

  • Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta

    Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta "Amnesty" Ta Yi Kira Da A Hakunta Kwamandojin Sojan Kasar Myanmar

    Jun 27, 2018 07:18

    Kungiyar ta Amnesty ta zargi kwamandojin sojojin kasar ta Myanmar da tafka laifukan yaki akan al'ummar musulmin Rohingya

  • Kamaru Ta Musanta Zargin Amnesty International Kan Rikicin Yankin Masu Magana Da Ingilishi

    Kamaru Ta Musanta Zargin Amnesty International Kan Rikicin Yankin Masu Magana Da Ingilishi

    Jun 17, 2018 05:49

    Gwamnatin kasar Kamaru ta musanta rahoton da kungiyar kare hakkokin bil'adaman na ta Amnesty International ta fitar kan rikicin da ke faruwa a yankin masu magana da harshen Ingilishi na kasar tana mai bayyana rahoton a matsayin tsagoron karya kawai.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Watsi Da Rahoton Amnesty Intl Kan Cin Zarafin Mata A Sansanonin 'Yan Gudun Hijira

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Watsi Da Rahoton Amnesty Intl Kan Cin Zarafin Mata A Sansanonin 'Yan Gudun Hijira

    Jun 02, 2018 05:32

    Rundunar sojin Nijeriya ta mayar da martani ga rahoton kungiyar kare hakkokin bil'adama din nan ta kasa da kasa Amnesty International da ya zargin sojojin da yin fyade da sauran nau'oi na cin zarafin mata a sansanonin 'yan gudun hijira da ke jihar Borno.

  • Kungiyar

    Kungiyar "Amnesty" Ta Bukaci A Gudanar Da Binciken Kisan Palasdinawa

    Apr 16, 2018 12:32

    Kungiyar kare hakkin bil'adaman ta kasa da kasa daga ofishinta da ke birnin London ta bukaci da a gudanar da bincike mai cin gashin kanshi dangane da amfani da karfi akan al'ummar Palasdinu da 'yan sahayoniya su ke yi.

  • Kungiyar Kare Hakin Bil-Adama Ta Soki Masar Kan Tauye Hakkin 'Yan Adawa

    Kungiyar Kare Hakin Bil-Adama Ta Soki Masar Kan Tauye Hakkin 'Yan Adawa

    Feb 10, 2018 11:17

    Kungiyar kare hakin bil-adama ta kasa da kasa ta yi kakkausar suka kan yadda gwamnatin kasar Masar ke ci gaba da take hakkin 'yan adawa a kasar

  • Rahoton Amnesty Kan Zargin Turai Da Taimakawa Cin Zarafin Bakin Haure A Libya

    Rahoton Amnesty Kan Zargin Turai Da Taimakawa Cin Zarafin Bakin Haure A Libya

    Dec 13, 2017 06:01

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta zargi gwamnatocin kasashen turai da hannu a cin zarafin da ake yi wa bakin haure da 'yan gudun hijira a Libiya.

  • Aljeriya : Amnesty Ta Yi Tir Da Korar Dubban 'Yan Afrika

    Aljeriya : Amnesty Ta Yi Tir Da Korar Dubban 'Yan Afrika

    Oct 24, 2017 10:47

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta yi tir da matakin hukumomin Aljeriya na korar 'yan Afrika zuwa gida.

  • Amnesty Ta Zargi Myanmar Da Kokarin Rufa-rufa Kan Rikicin 'Yan Rohingyas

    Amnesty Ta Zargi Myanmar Da Kokarin Rufa-rufa Kan Rikicin 'Yan Rohingyas

    Sep 20, 2017 05:51

    Kungiyar Amnesty International ta zargi shugabar gwamnatin Myanmar Aung San Suu Kyi, da kokarin rufa-rufa kan kisan kiyashin da akayiwa musulmin Rohingyas a Jihar Rakhine, wanda MDD ta bayyana a matsayin na kare dangi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS