-
Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni 5
Sep 05, 2017 04:51Rahoton kungiyar ta kare hakkin bil'adama ta kasa da kasa, Amnesty International ya ce hare-haren kungiyar 'Boko Haram sun kashe mutane kusan 400 a kasashen Najeriya da Kamaru.
-
Amnesty Int. Ta Bukaci Mahukuntan Bahrain Da Su Saki Sheikh Ali Salman
Apr 14, 2017 10:50Kungiyar Amnesty Int. ta bukaci mahukuntan kasar Bahrain da su gaggauta sakin Sheikh Ali Salman ba tare da wani sharadi ba.
-
MDD Da Amnesty Sun Damu Kan Halin Da Fararen Hula Ke Ciki A Mosul
Mar 28, 2017 12:16MDD da kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International sun damu matuka kan halin da fararen hula ke ciki a yankin Mosul na kasar Iraki.
-
Amnesty International Ta Soki Amurka Da Birtaniyya Saboda Take Hakkokin Bil'adama
Mar 23, 2017 12:03Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi gwamnatocin Amurka da Birtaniyya da yin karen tsaye ga hakkokin bil'adama a kasar Yemen sakamakon ci gaba da sayar wa kasar Saudiyya da makamai wadanda take amfani da su wajen kai hari kasar Yemen.
-
Kungiyar Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Zarafin 'Yan Adam Myanmar
Feb 24, 2017 09:05Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty Int. ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Myanmar.
-
Isra'ila, Al-Sa'ud Da Al-Khalifa: Tushen Laiffuffukan Yaki Da Take Hakkokin Bil'adama
Feb 24, 2017 01:20Laifin yaki na daga cikin muhimman laifuffukan da aka yi bayanin ma'anarsa a fili ciki takardu da dokokin kotunan kasa da kasa. Sashi na 8 na dokokin hukunta laifuffukan na kasa da kasa yayi bayanin abubuwan da suke tabbatar da laifin yaki, wanda daga cikinsu akwai kisan gilla, azabtarwa mai tsanani, cutar da jikin mutum, kai hari da gangan kan fararen hula, ruwan bama-bamai kan gidajen mutane ko gine-ginen da ba na soji ba da kuma amfani da makamai masu guba da iskar gas mai makure mutum.
-
Damuwar Kungiyar kare hakin bil-adama kan yadda ake cin zarafin Al'umma a kasashen Afirka
Feb 22, 2017 07:31Kungiyar kare hakin bil-adama ta bayyana damuwar ta kan yadda ake amfani da karfi wajen cin zarafin Al'umma a Nahiyar Afirka.
-
Amnesty Int. Ya Zama Wajibi A Farfado Da Ayyukan Shari'a A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya
Jan 12, 2017 08:42Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta ce wajibi ne a sake farfado da ayyukan bangaren shari'a a Jamhuriyar Afirka ta tsakiya, domin yin hukunci a kan wadanda suka aikata laifukan yaki.
-
Zargin Gwamnatin Uganda Da yi Wa Mutane Kisan Gilla.
Nov 30, 2016 02:49Kisa Ba Bisa Doka ba A kasar Uganda
-
Kungiyar "Amnesty International" Tana Tuhumar Kenya Da Muzgunawa Yan Hijirar Kasar Somaliya.
Nov 15, 2016 08:32An zargi gwamnatin Kenya da muzgunawa yan kasar Somaliya