Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar Amnesty International

  • Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni  5

    Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni 5

    Sep 05, 2017 09:21

    Rahoton kungiyar ta kare hakkin bil'adama ta kasa da kasa, Amnesty International ya ce hare-haren kungiyar 'Boko Haram sun kashe mutane kusan 400 a kasashen Najeriya da Kamaru.

  • Amnesty Int. Ta Bukaci Mahukuntan Bahrain Da Su Saki Sheikh Ali Salman

    Amnesty Int. Ta Bukaci Mahukuntan Bahrain Da Su Saki Sheikh Ali Salman

    Apr 14, 2017 15:20

    Kungiyar Amnesty Int. ta bukaci mahukuntan kasar Bahrain da su gaggauta sakin Sheikh Ali Salman ba tare da wani sharadi ba.

  • MDD Da Amnesty Sun Damu Kan Halin Da Fararen Hula Ke Ciki A Mosul

    MDD Da Amnesty Sun Damu Kan Halin Da Fararen Hula Ke Ciki A Mosul

    Mar 28, 2017 16:46

    MDD da kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International sun damu matuka kan halin da fararen hula ke ciki a yankin Mosul na kasar Iraki.

  • Amnesty International Ta Soki Amurka Da Birtaniyya Saboda Take Hakkokin Bil'adama

    Amnesty International Ta Soki Amurka Da Birtaniyya Saboda Take Hakkokin Bil'adama

    Mar 23, 2017 16:33

    Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi gwamnatocin Amurka da Birtaniyya da yin karen tsaye ga hakkokin bil'adama a kasar Yemen sakamakon ci gaba da sayar wa kasar Saudiyya da makamai wadanda take amfani da su wajen kai hari kasar Yemen.

  • Kungiyar Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Zarafin 'Yan Adam Myanmar

    Kungiyar Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Zarafin 'Yan Adam Myanmar

    Feb 24, 2017 12:35

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty Int. ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Myanmar.

  • Isra'ila, Al-Sa'ud Da Al-Khalifa: Tushen Laiffuffukan Yaki Da Take Hakkokin Bil'adama

    Isra'ila, Al-Sa'ud Da Al-Khalifa: Tushen Laiffuffukan Yaki Da Take Hakkokin Bil'adama

    Feb 24, 2017 04:50

    Laifin yaki na daga cikin muhimman laifuffukan da aka yi bayanin ma'anarsa a fili ciki takardu da dokokin kotunan kasa da kasa. Sashi na 8 na dokokin hukunta laifuffukan na kasa da kasa yayi bayanin abubuwan da suke tabbatar da laifin yaki, wanda daga cikinsu akwai kisan gilla, azabtarwa mai tsanani, cutar da jikin mutum, kai hari da gangan kan fararen hula, ruwan bama-bamai kan gidajen mutane ko gine-ginen da ba na soji ba da kuma amfani da makamai masu guba da iskar gas mai makure mutum.

  • Damuwar Kungiyar kare hakin bil-adama kan yadda ake cin zarafin Al'umma a kasashen Afirka

    Damuwar Kungiyar kare hakin bil-adama kan yadda ake cin zarafin Al'umma a kasashen Afirka

    Feb 22, 2017 11:01

    Kungiyar kare hakin bil-adama ta bayyana damuwar ta kan yadda ake amfani da karfi wajen cin zarafin Al'umma a Nahiyar Afirka.

  • Amnesty Int. Ya Zama Wajibi A Farfado Da Ayyukan Shari'a A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Amnesty Int. Ya Zama Wajibi A Farfado Da Ayyukan Shari'a A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Jan 12, 2017 12:12

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta ce wajibi ne a sake farfado da ayyukan bangaren shari'a a Jamhuriyar Afirka ta tsakiya, domin yin hukunci a kan wadanda suka aikata laifukan yaki.

  • Zargin Gwamnatin Uganda Da yi Wa Mutane Kisan Gilla.

    Zargin Gwamnatin Uganda Da yi Wa Mutane Kisan Gilla.

    Nov 30, 2016 06:19

    Kisa Ba Bisa Doka ba A kasar Uganda

  • Kungiyar

    Kungiyar "Amnesty International" Tana Tuhumar Kenya Da Muzgunawa Yan Hijirar Kasar Somaliya.

    Nov 15, 2016 12:02

    An zargi gwamnatin Kenya da muzgunawa yan kasar Somaliya

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS