-
AU Ta Bukaci 'Yan Siyasa A Kamaru Da Su Kai Zuciya Nesa
Oct 11, 2018 07:50Kungiyar tarayyar Afrika ta kirayi 'yan siyasa akasar Kamaru da su kai zuciya nesa, a lokacin da ake jiran sakamakon zaben da aka gudanar a kasar a makon da ya gabata.
-
Tarayyar Afirka Za Ta Taimaka Ma Guinea Bissau Wajen Warware Matsalolin Siyasar Kasar
Oct 07, 2018 07:16Kungiyar tarayyar Afrika ta yi alkawalin cewa, za ta taimaka wajen ganin an kawo karshen dambarwar siyasa a kasar Guinea, ta hanyar gudanar da zabe mai tsafta.
-
An Tsawaita Wa'adin Tawagar Sulhu Ta MDD A Sudan
Jul 14, 2018 12:30Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya kara wa'adin aikin dakarun majalisar dinkin duniya na kungiyar tarayyar Afrika a kasar Sudan.
-
Shugaban Kwamitin AU Na Ziyara A Kamaru
Jul 12, 2018 14:32Shugaban kwamitin kungiyar tarayya Afrika ta (AU), Musa Faki Mahamat, ya fara wata ziyara yau Alhamis, a Jamhuriya Kamaru, inda kuma zai gana da shugaban kasar, Paul Biya, kamar yadda fadar shugaban kasar Kamarun ta sanar.
-
Kungiyar IGAD Ta Bukaci Dauki Matakin Kawo Karshen Yakin Basasa A Sudan Ta Kudu
Jun 22, 2018 06:32Shugabannin kungiyar bunkasa harkar tattalin arzikin kasashen yankin gabashin Afrika {IGAD} sun bukaci sake farfado da zaman tattaunawa tsakanin gwamnatin Sudan ta Kudu da 'yan tawayen kasar.
-
AU Na Maraba Da Bukatar Sudan Ta Karbar Bakuncin Taron Sulhun Sudan Ta Kudu
Jun 13, 2018 15:14Tarayyar Afrika AU, ta yi maraba da bukatar da Sudan ta gabatar, ta neman karbar bakuncin taro tsakanin shugaban Sudan ta Kudu Salva Kirr da shugaban 'yan adawa na kasar Reik Machar.
-
An Cimma Matsaya Tsakanin Kungiyar AU Da Turai
May 25, 2018 10:54Kungiyoyin tarayyar Afirka da na Turai sun cimma yarjejjeniyar daukan mataki na magance matsalolin tsaro, 'yan gudun hijra, samar da ayyukan yi da Noma a kasashen Afirka
-
Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Wani Sabon Rikici A Yankin Darfur Na Kasar Sudan
May 21, 2018 12:00Gamayyar rundunar wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Tarayyar Afrika a kasar Sudan ta yi gargadi kan sake bullar wani sabon rikici a yankin Darfur na kasar Sudan.
-
Kwamitin Tsaro Ya Tsawaita Wa'adin Aikin Dakarun Sulhu Na AU A Somaliya
May 17, 2018 05:38Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya sake sabunta wa'adin aikin dakarun tabbatar da zaman lafiya na Kungiyar Tarayyar Afirka a kasar Somaliya.
-
An Tsawaita Aikin Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Kungiyar Tarayyar Afrika A Kasar Somalia
May 16, 2018 19:08Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya tsawaita wa'adin dakarun tabbatar da zaman lafiya na tarayyar Afrika a kasar Somalia.