Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar tarayyar afirka

  • Kungiyar AU Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren 'Isra'ila' Kan Palastinawan Gaza

    Kungiyar AU Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren 'Isra'ila' Kan Palastinawan Gaza

    May 15, 2018 16:46

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi kakkausar suka da kuma tofin Allah tsine dangane da kisan gillan da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka yi wa Palastinawa a Zirin Gaza, inda sama da Palastinawa 60 suka yi shahada.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) Ta Nuna Goyon Bayanta Ga Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) Ta Nuna Goyon Bayanta Ga Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    May 10, 2018 10:39

    Shugaban kungiyar Tarayyar (AU) Afirka Moussa Faki ya bayyana damuwarsa dangane da matsayar da shugaban Amurka ya dauka na ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan Iran, yana mai sake jaddada goyon bayan kungiyar AU din ga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da Iran a shekara ta 2015.

  • Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Gana Da Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika

    Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Gana Da Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika

    Mar 08, 2018 19:01

    Sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya bayyana shirin gwamnatin kasarsa na taimakawa kungiyar tarayyar Afrika a fagen yaki da ta'addanci.

  • Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Sake Karyata Zargin Cewa Kasar China Tana Mata Leken Asiri

    Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Sake Karyata Zargin Cewa Kasar China Tana Mata Leken Asiri

    Feb 09, 2018 06:37

    Shugaban kungiyar Tarayyar Afrika ya jaddada cewa: Zargin cewar kasar China tana gudanar da ayyukan leken asiri kan kungiyar tarayyar Afrika kokari ne na rusa kyakkyawar alakar da ke tsakanin bangarorin biyu.

  • An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu

    An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Feb 06, 2018 05:39

    Kwamitin hadin gwiwa na tsaro tsakanin kasashen Sudan da sudan ta kudu ya kamala taronsa bisa shiga tsakanin kungiyar tarayar Afirka a birnin Addis Ababa na kasar Ethiopia.

  • Kungiyar AU Ta Karyata Labarin Leken Asirin Da Ce Aka China Tana Yi Wa Kungiyar

    Kungiyar AU Ta Karyata Labarin Leken Asirin Da Ce Aka China Tana Yi Wa Kungiyar

    Jan 31, 2018 05:52

    Kwamitin Kungiyar Tarayyar Afirka ta karyata labarin da ake watsawa na cewa kasar China tayi yiwa kungiyar leken asiri ta hanyar kutse a Na'urorin hedkwatar kungiyar.

  • Kungiyar AU Ta Bukaci Shugabannin Afirka Da Su Mayar Wa Trump Da Martani

    Kungiyar AU Ta Bukaci Shugabannin Afirka Da Su Mayar Wa Trump Da Martani

    Jan 25, 2018 17:42

    Shugaban Tarayyar Afirka, Moussa Faki Mahamat, ya kirayi shugabannin nahiyar Afirkan da su mayar da martani ga kalaman batancin da shugaban Amurka Donald Trump yayi wa kasashen Afirkan a kwanakin baya.

  • Wakilan Kwamitin Dindindin Na Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Sun Fara Taro A Ethiopia

    Wakilan Kwamitin Dindindin Na Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Sun Fara Taro A Ethiopia

    Jan 24, 2018 06:26

    Wakilan Kwamitin Dindindin Na Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Sun Fara Taro a birnin Addis Ababa na kasar Ethiopia domin shirya wa taron shuwagabannin kasashen kungiyar wanda za'a gudanar nan gaba a wannan shekara.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Mutuncin Da Shugaba Trump Ya Yiwa Nahiyar Afirka

    Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Mutuncin Da Shugaba Trump Ya Yiwa Nahiyar Afirka

    Jan 12, 2018 19:08

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta yi kakkausar suka kan cin mutuncin da shugaban kasar Amurka Donal Trump ya yi wa al'ummar Nahiyar Afirka.

  • Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Bukaci Hanzarta Horas Da Dakarun Tsaron Kasar Somaliya

    Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Bukaci Hanzarta Horas Da Dakarun Tsaron Kasar Somaliya

    Jan 11, 2018 19:00

    Kungiyar tarayyar Afrika ta bukaci daukan matakin hanzarta horas da jami'an tsaron kasar Somaliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS