-
Rashin Zaman Lafiya Ne Ke Karfafa Ta'addanci A Kasashen Larabawa
Mar 05, 2019 04:45Kungiyar kasashen Larabawa ta bayyana rashin zaman lafiya a wasu kasashe mambobinta, ne ke kara karfafa ayyukan ta'addanci musamman na kungiyar Da'esh a yankin.
-
Isra'ila Ta Sallami Bakin Haure 'Yan Afrika 200
Apr 16, 2018 06:19Sama da bakin haure 'yan Afrika, 200 ne da ake tsare da su a wani gidan yari dake kudancin H.K. Isra'ila aka sallama a jiya Lahadi.
-
Taron Shugabannin Majalisun Kasashen Musulmi Kan Birnin Qudus A Kasar Morocco
Dec 13, 2017 05:48Kungiyar hadin kan majalisun kasashen larabawa ta sanar da cewa a gobe Alhamis za ta gudanar da wani taro na gaggawa a kasar Morocco don tattauna matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Kasashen Larabawa Sun Kashe $130b Wajen Rusa Kasashen Siriya, Yemen Da Libiya
Nov 12, 2017 18:12Firayi ministan kasar Aljeriya, Ahmed Ouyahia, ya bayyana cewar wasu kasashen larabawa sun kasashe zunzurutun kudaden da suka kai Dala Biliya 130 da nufin ruguza kasashen Siriya, Libiya da Yemen.
-
Rabuwar Kan Kasashen Larabawa Ta Wurga su Cikin Kangin Mulkin Mallaka
May 30, 2016 18:17Tsohon dan takarar shugabancin kasa a Aljeriya ya bayyana cewa: Rabuwar kai a tsakanin kasashen Larabawa da kokarin nuna isa da babakere kan junansu sun wurga su cikin kangin mulkin mallakar turawan kasashen yammacin Turai da Amurka.