-
An Kashe Wani Babban Jami'in Tsaron Libiya
Feb 08, 2016 07:10A ci gaba da gumurzu tsakanin 'yan bindiga da Jami'an tsaron, wani babban jami'in tsaron kasar ya rasa ransa a yau.
-
Mata 'Yan Kasar Tunusiya 700 Ne Suka Shiga Cikin Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish
Feb 07, 2016 14:46Wata cibiyar bincike kan ayyukan ta'addanci a kasar Libiya ta bayyana cewa; Mata 'yan kasar Tunusiya kimanin 700 ne suka shiga cikin kungiyar ta'addanci ta Da'ish kuma suka yi hijira zuwa kasashen Siriya, Libiya da Iraki.
-
Kira Domin Kafa Gwamnatin Hadin Kasa A Kasar Libya
Feb 07, 2016 02:16yin kira ga dukkanin bangarorin siyasar Libya da su amince da kafa gwamnatin hadin kan kasa.
-
Al'ummar Garin Syrte Sun Shiga Mawuyacin Hali Sakamakon Killacewar Kungiyar ISIS
Feb 06, 2016 07:42Majalisar Mashawartan garin Syrte na kasar Libiya ta Sanar da cewa Al'ummar garin na cikin mawuyacin hali tun bayan da mayakan ISIS suka yi kaka gida a cikin garin.
-
Masar Ta Musanta Labarin Cewa Zata Jagoranci Kai Hare-Hare Kan Kasar Libiya
Feb 03, 2016 14:46Gwamnatin Masar ta karyata jita-jitan da wasu kafofin watsa labarai suke yadawa cewa zata jagoranci wata runduna ta musamman karkashin gamayyar kasashen Afrika domin yakan 'yan ta'adda a kasar Libiya.
-
Kungiyar Daesh A Libya Tan Daukar Hayar Mayaka Daga Kasashe Makobtan Da Kasar Don Kwace Iko Da Kasar
Feb 03, 2016 06:36Kungiyar yan ta'adda ta Daesh a kasar Libya tana daukar hayar mayaka daga
-
Duniya Tana Ci Gaba Da Nuna Damuwa Kan Rikicin Kasar Libiya
Feb 03, 2016 00:47Hakika rashin samun nasarar kafa sabuwar gwamnatin hadin kan kasa a Libiya da kuma yadda 'yan ta'addan kungiyar Da'ish ke ci gaba da cin karensu babu babbaka a kasar matsaloli ne da suke ci gaba da daga hankalin duniya.
-
Sojojin Amurka Zasu Bada Horon Ga Tokororinsu Na Kasar Libya
Jan 31, 2016 06:35Gwamnatin kasar Amurka ta cimma yerjejeniyar da gwamnatin kasar libya wacce kasashen duniya suka amince da