-
Hamas Ta Zargi Wasu Kasashen Larabawa Da Zuga HKI Ta Kai Wa Gaza Hari
Sep 30, 2018 18:49Mahmud al-Zahhar wanda jami'i ne a kungiyar ta Hamas ya yi gargadi akan yadda wasu kasashen larabawa suke ingiza haramtacciyar Kasar Isra'ila ta yaki Gaza.
-
Shugaban Palasdinawa Ya Ce: H.K.Isra'ila Bata Da Wani Shirin Yin Sulhu Da Palasdinawa
May 30, 2018 19:32Shugaban hukumar cin gwarya-gwaryar gashin kan Palasdinu ya fito fili ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila bata da niyyar yin sulhu da Palasdinawa.
-
Kungiyoyin Falasdinawa Sun Bukaci Tsige Shugaban Hukumar Falasdinu Daga Kan Mukaminsa
Mar 20, 2018 19:12Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa sun bukaci tsige shugaban hukumar cin kwarya-kwaryar gashin kan Falasdinawa Mahmud Abbas daga kan mukaminsa.
-
Shugaban Palasdinawa Ba Zai Gana Da Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ba.
Dec 10, 2017 07:37Ministan harkokin wajen Palasdinawa ne ya bayyana cewa Mahmud Abbas Abu Mazin ba zai gana da mataimakin shugaban kasar Amurka Mike Pence da zai kawo ziyara ba.
-
Abbas Abu Mazin Ya Hanawa Jami'an Palasdinu Ganawa Da Jami'an Gwamnatin Amurka.
Nov 21, 2017 19:04Shugaban gwamnatin Kwarya-kwaryar ta Palasdinu ya ce babu wani dalili da zai sa shugabannin palasdinawan su zauna da jami'an gwamnatin Amurka.
-
Shugaban Hukumar Palasdinawa Zai Kai Ziyara Zuwa Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu
Oct 12, 2017 11:51Shugaban Hukumar Cin Kwarya-kwaryar Gashin Kan Palasdinawa zai kai ziyarar aiki zuwa yankin Zirin Gaza domin zantawa da kungiyar Hamas da nufin warware sabanin da ke tsakaninsu.
-
Mahmud Abbas: Ci Gaba Da Mamaye Palastinu, Abin Kunya Ne Ga Kasashen Duniya
Sep 21, 2017 05:45Shugaban gwamnatin cin gashin kan Palastinawa, Mahmud Abbas, ya bayyana mamaye kasar Palastinu da yahudawan sahyoniya suka yi a matsayin wani babban abin kunya ga kasashen duniya, yana mai kiran MDD da ta sauke nauyin da ke wuyanta kan wannan lamarin.
-
Haramtacciyar Kasar Isra'ila Ta Hana Mahmud Abbas Fita Daga Ramallah
Aug 07, 2017 13:09Majiyar palasdinawa ta ce; shugaban gwamnatin kwarya-kwarya ta Palasdinu, Mahmud Abbas Abu Mazin, ya zama fursuna a hannun haramtacciyar kasar Isra'ial.
-
Palasdinu: Shugaba Mahmud Abbas Ya yi Gargadi Akan Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Birnin Kudus.
Feb 28, 2017 08:08A jiya litinin ne shugaban na palasdinawa Mahmud Abbas Abu Mazin ya bukaci da a fito da wani shiri wanda zai tabbatar da cewa gabacin Kudus shi ne babban birnin daular palasdinu.