Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

majalisar shawarar musulunci

  • 'Yan Majalisar Iran Sun Gabatar Da Kuduri Kan Ficewar Amurka Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    'Yan Majalisar Iran Sun Gabatar Da Kuduri Kan Ficewar Amurka Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    May 09, 2018 10:42

    'Yan majalisar shawarar Musulunci ta Iran sun yi Allah wadai da sanarwar da shugaban Amurka yayi na ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan kasar Iran suna masu gabatar da wani daftarin kuduri ga gwamnatin kasar kan yadda za a mayar wa Amurka da martani kan hakan.

  • Gwamnatin Iran Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tashin Farashin Kayayyaki

    Gwamnatin Iran Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tashin Farashin Kayayyaki

    Dec 31, 2017 05:53

    Gwamnatin kasar Iran ta tabbatar wa al'ummar kasar cewa za ta ci gaba da aiki tukuru wajen magance matsalar tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki da ake fuskanta a kasar lamarin da ya haifar da wasu 'yan zanga-zanga a wasu garuruwa na kasar cikin 'yan kwanakin nan inda mutane suke nuna rashin amincewarsu da wannan yanayin.

  • Majalisar Kasar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudus A Matsayin Helkwatar Kasar Palastinu

    Majalisar Kasar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudus A Matsayin Helkwatar Kasar Palastinu

    Dec 25, 2017 17:10

    Majalisar Shawarar Musulunci ta kasar Iran ta kada kuri'ar amincewa da kudurin da aka gabatar mata na amincewa da birnin Kudus a matsayin babban birnin kasar Palastinu a matsayin mayar da martani ga kudurin Amurka na sanar da birnin a matsayin babban birnin H.K. Isra'ila.

  • Majalisar Iran Ta Amince Da Kudurin Mayar Da Martani Ga Takunkumin Amurka

    Majalisar Iran Ta Amince Da Kudurin Mayar Da Martani Ga Takunkumin Amurka

    Aug 13, 2017 17:04

    'Yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran gaba dayansu sun amince da wani kuduri na mayar da martani ga sabbin takunkumin da Amurka ta sanya wa Iran, bugu da kari kan kara kasafin kudin kera makamai masu linzami da dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar suke kerawa don kare kasar daga duk wata barazana ta makiya.

  • Mutane 2 Sun Yi Shahada A Hare-Hare Kan Majalisar Iran Da Hubbaren Imam Khomeini

    Mutane 2 Sun Yi Shahada A Hare-Hare Kan Majalisar Iran Da Hubbaren Imam Khomeini

    Jun 07, 2017 08:39

    'yan ta'adda sun kaddamar da hare-hare yau a kan majalisar dokokin kasar Iran da kuma hubbaren marigayi Imam khomeini (RA).

  • 'Yan Majalisar Iran Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Shirin Makamai Masu Linzami Na Kasar

    'Yan Majalisar Iran Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Shirin Makamai Masu Linzami Na Kasar

    Apr 04, 2016 16:23

    'Yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran sun sake jaddada goyon bayansu ga shirin makamai masu linzami na kariya na kasar suna masu yin watsi da ihuce-ihuce da wasu kasashe suke yi kan wannan shiri na Iran.

  • 'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah

    'Yan Majalisar Iran Sun Sake Jaddada Goyon Bayansu Ga Kungiyar Hizbullah

    Mar 08, 2016 05:44

    Sama da 'yan majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran 200 ne suka nuna goyon bayansu ga kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon da kuma yin Allah wadai da matsayar da kungiyar larabawan Tekun Fasha na sanya kungiyar cikin kungiyoyin 'yan ta'adda.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS