Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Masar Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Kutsen 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Yankin Arewacin Afrika

    Masar Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Kutsen 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Yankin Arewacin Afrika

    Feb 17, 2018 03:02

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya yi gargadi kan matsalar kwararowar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish zuwa yankin arewacin Afrika bayan kashin da suka sha a kasashen Siriya da Iraki.

  • Masar: Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'adda 15 A Yankin Sina

    Masar: Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'adda 15 A Yankin Sina

    Feb 14, 2018 15:29

    Majiyar sojan Masar ta sanar da kashe 'yan ta'addar a wani hari da ta kai a yau laraba a yankin Sina. Majiyar ta ci gaba da cewa an lalata mabuyar 'yan ta'adda har guda 11.

  • Sojojin Masar Sun Hallaka 'Yan Ta'adda 16 A Tsbirin Sinai

    Sojojin Masar Sun Hallaka 'Yan Ta'adda 16 A Tsbirin Sinai

    Feb 11, 2018 08:24

    Dakarun tsaron kasar Masar sun sanar da hallaka 'yan ta'adda 16 a wani sumame da suka kai yankin tsibirin Sinai.

  • Jiragen Yakin Masar Sun Yi Luguden Wuta Kan Mabuyar Yan Ta'adda A Yankin Sinaa

    Jiragen Yakin Masar Sun Yi Luguden Wuta Kan Mabuyar Yan Ta'adda A Yankin Sinaa

    Feb 10, 2018 15:49

    Wata majiyar sojojin kasar Masar ta bada sanarwan cewa, jiragen yakin kasar sun yi luguden wuta kan mabuyar yan ta'adda a yankin sani a safiyar yau asabar,

  • Kungiyar Kare Hakin Bil-Adama Ta Soki Masar Kan Tauye Hakkin 'Yan Adawa

    Kungiyar Kare Hakin Bil-Adama Ta Soki Masar Kan Tauye Hakkin 'Yan Adawa

    Feb 10, 2018 07:47

    Kungiyar kare hakin bil-adama ta kasa da kasa ta yi kakkausar suka kan yadda gwamnatin kasar Masar ke ci gaba da take hakkin 'yan adawa a kasar

  • Sojojin Masar Sun Dakile Wani Shirin Na Kai Harin Ta'addanci A Yankin Sinai Na Kasar

    Sojojin Masar Sun Dakile Wani Shirin Na Kai Harin Ta'addanci A Yankin Sinai Na Kasar

    Feb 10, 2018 02:15

    Ma'aikatar cikin gidan kasar Masar ta sanar da samun nasarar dakile wani gagarumin shiri na kai wasu hare-haren ta'addanci yankin Sinai na kasar inda suka hallaka wasu 'yan ta'adda guda uku.

  • Masar Ta Kaddamar Da Samamen Murkushe 'Yan Ta'adda

    Masar Ta Kaddamar Da Samamen Murkushe 'Yan Ta'adda

    Feb 09, 2018 10:49

    Rundinar Sojin Masar ta kaddamar a yau Juma'a da wani katsaitacen samame mai manufar yaki da ta'addanci a duk fadin kasar, ciki har da yankin Sinai da ya jima yana fama da matsalar mayakan jihadi.

  • Masar Ta Zargi Mahukuntan Turkiyya Da Kokarin Yin Zagon Kasa Ga Harkar Tattalin Arzikin Kasarta

    Masar Ta Zargi Mahukuntan Turkiyya Da Kokarin Yin Zagon Kasa Ga Harkar Tattalin Arzikin Kasarta

    Feb 09, 2018 03:06

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta yi gargadin cewa; Sabon matakin mahukuntan Turkiyya kan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin kasashen Masar da Cyprus a yankin tekun mediterraniya yana matsayin kokarin yin zagon kasa ne ga harkar tattalin arzikin Masar.

  • Rikici Tsakanin Masar Da Turkiya Kan Ruwan Tekun Mediterranean

    Rikici Tsakanin Masar Da Turkiya Kan Ruwan Tekun Mediterranean

    Feb 08, 2018 03:21

    Dangantaka tsakanin kasashen Masar da Turkiya ta yi tsami a cikin yan kwanakin nan, saboda sanin iyakokin da kowanne daga cikin yake mallaka a tekun Mediterranean .

  • Shugaban Masar Yana Fuskantar Suka Sakamakon Bankado Alakar Gwamnatinsa Da H.K.Isra'ila

    Shugaban Masar Yana Fuskantar Suka Sakamakon Bankado Alakar Gwamnatinsa Da H.K.Isra'ila

    Feb 05, 2018 03:06

    Shugaban kasar Masar ya fara fuskantar tofin Allah tsine sakamakon bankado alakar da gwamnatinsa take gudanarwa a boye da gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra'ila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS