Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Kungiyoyin Kare Hakkin Bil'adama 3 A Kasar Masar Sun Bukaci A Dakatar Da Kisan Yan Adawa

    Kungiyoyin Kare Hakkin Bil'adama 3 A Kasar Masar Sun Bukaci A Dakatar Da Kisan Yan Adawa

    Feb 13, 2019 06:57

    Wasu kungiyoyin kare hakkin bil'adama guda ukku a kasar Masar sun bukaci gwamnatin kasar ta dakatar da kisan yan adawa da kuma rungumi tattaunawa da fahintar juna da su.

  • Al'Sisi Na Masar Ya Zama Sabon Shugaban Kungiyar AU

    Al'Sisi Na Masar Ya Zama Sabon Shugaban Kungiyar AU

    Feb 10, 2019 10:01

    Shugaban kasar Masar, Abdel fatah Al-Sisi, ya karbi shugabancin kungiyar tarayya Afrika na wannan karo a hukumance, daga hannun takwaransa na Ruwanda Paul Kagame.

  • Masar : Wasu 'Yan Majalisa Sun Bukaci Al'Sisi Ya Yi Tazarce

    Masar : Wasu 'Yan Majalisa Sun Bukaci Al'Sisi Ya Yi Tazarce

    Feb 04, 2019 03:41

    Wasu 'yan majalisar dokoki a Masar, sun gabatar da wani kudiri dake neman a yi gyaren fuska wa kundin tsarin mulkin kasar, ta yadda shugaba Abdel Fattah Al Sisi ya sake tsayawa takara shugaban kasa bayan wa'addin mulkinsa na biyu a shekara 2022.

  • Masar:Jami'an Tsaro Sun Kai Farmaki Kan Masu Gudanar Da Bikin Zagayowar Ranar Juyin juya halin kasar

    Masar:Jami'an Tsaro Sun Kai Farmaki Kan Masu Gudanar Da Bikin Zagayowar Ranar Juyin juya halin kasar

    Jan 27, 2019 06:56

    Taron bikin zagayowar juyin juya halin kasar Masar ya kare da harin jami'an tsaro a birnin Alkahira

  • An Tsaurara Matakan Tsaro A Masar

    An Tsaurara Matakan Tsaro A Masar

    Jan 24, 2019 07:11

    A yayin da ake shirye-shiryen gudanar da bikin zagawoyar cika shekaru takwas da juyin juya halin kasar wanda ya kawo karshen gwamnatin kama karya ta Hosni Mubarak, gwamnatin kasar Masar ta tsaurara matakan tsaro a manyan hanyoyi da wuraren taruwar Al'ummar kasar

  • Masar:Babu Wani Jami'in Gwamnati Da Zai Yi Tafiya Ba Tare Da Izinin Shugaban Kasa Ba

    Masar:Babu Wani Jami'in Gwamnati Da Zai Yi Tafiya Ba Tare Da Izinin Shugaban Kasa Ba

    Jan 17, 2019 12:01

    Shugaban kasar Masar Abdul Fattah Assisi ya bada umurnin kan cewa babu wani babban jami'an gwamnatin kasar da zai sake yin tafiya zuwa kasashen waje ba tare da izinin sa ba, daga ciki har da Shugaban Jami'an Al-Azhar.

  • Masar: Muhammad El-Baradei Ya Yi Gargadi Akan Duk Wani Yunkuri Na Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima

    Masar: Muhammad El-Baradei Ya Yi Gargadi Akan Duk Wani Yunkuri Na Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima

    Jan 16, 2019 07:07

    Fitaccen dan siyasar na kasar Masar kuma tsohon shugaban hukumar makamashin Nukiliya ta kasa da kasa, ya rubuta a shafinsa na Twitter cewa; Tsarin mulki ne ya kamata ya zama mai ba da lamunin hakkoki da kuma 'yanci na al'ummar kasar

  • An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni Uku A Masar

    An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni Uku A Masar

    Jan 14, 2019 05:50

    Majalissar dokokin kasar Masar, ta amince da kara wa'adin dokar ta baci a wasu yankunan kasar da watanni uku.

  • Masar: An Gano Da Kuma Lalata Wani Bom A Kusa Da Majami'ar Kibdawa

    Masar: An Gano Da Kuma Lalata Wani Bom A Kusa Da Majami'ar Kibdawa

    Jan 11, 2019 08:26

    Mai magana da yawun Kiristocin kasar Masar na Kibdawa ne ya sanar da cewa an gano wani bom a kusa da majami'ar garin Alexandria kuma an lalata shi

  • An Wanke Shugabannin Kungiyar Ikhwanul Mislimin Da Dama A Masar

    An Wanke Shugabannin Kungiyar Ikhwanul Mislimin Da Dama A Masar

    Jan 11, 2019 06:40

    Wata kotun daukaka kara a kasar Masar ta wanke wasu shuwagabannin kungiyar yan'uwa musulmi ta kasar daga dukkan laifuffuka da ake tuhumarsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS