Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Ziyarar Pompeo Zuwa Kasashen Gabas Ta Tsakiya Bata Cimma Nasara Ba.

    Ziyarar Pompeo Zuwa Kasashen Gabas Ta Tsakiya Bata Cimma Nasara Ba.

    Jan 11, 2019 06:39

    Ziyarar da sakataren harkokin wajen kasar Amurka Mike Pompeo yake yi a wasu kasashen gabas ta tsakiya ba zasu kai ga manufar Amurka na wannan ziyarar ba.

  • Mohamed Salah Ya Sake Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika

    Mohamed Salah Ya Sake Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika

    Jan 09, 2019 11:14

    Dan wasan kwallon kafa na kasar Masar Mohamed Salah ya sake lashe kyautar gwarzon dan wasan kwallon kafan nahiyar Afirka na shekarar 2018, dan wasa na farko da ya lashe wannan lambar yabo shekaru biyu a jere.

  • CAF : Masar Za Ta Karbi Bakuncin Gasar 2019

    CAF : Masar Za Ta Karbi Bakuncin Gasar 2019

    Jan 08, 2019 16:25

    Hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF, ta mallaka wa kasar Masar, ragamar gudanar da gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 2019, bayan data kwace nauyin gudanar da gasar ga kasar Kamaru.

  • Wata Kotu A Masar Ta Tabbatar Da Daurin Shekaru 10 Akan Shugaban Kungiyar Ikhwanul-Muslimin A Masar

    Wata Kotu A Masar Ta Tabbatar Da Daurin Shekaru 10 Akan Shugaban Kungiyar Ikhwanul-Muslimin A Masar

    Dec 24, 2018 19:07

    Jaridar al-yaum al-sabi'i ta Masar ta dauki labarin da ke cewa; Kotun sake nazarin shari'a ta kasar ta tabbatar da hukuncin shekaru 10 akan shugaban kungiyar Ikhwanul-Muslimin Muhammad Badi'i

  • Mutane Biyu Ne Suka Rasa Rayukansu A Tashin Bom A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    Mutane Biyu Ne Suka Rasa Rayukansu A Tashin Bom A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    Dec 17, 2018 19:16

    Majiyar jami'an tsaro a kasar Masar ta bayyana cewa sojoji biyu ne suka rasa rayukansu a lardin Sinaa ta Arewa a yau Litinin saboda taka nakiyan da motarsu ta yi, sannan wasu 6 kuma suka ji rauni

  • Kasashen Afirka 4 Sun Fara Atisayen Hadin Gwiwa na Soji A Masar Don Fada Da Ta'addanci

    Kasashen Afirka 4 Sun Fara Atisayen Hadin Gwiwa na Soji A Masar Don Fada Da Ta'addanci

    Dec 10, 2018 18:17

    Sojojin kasashen Masar, Nijeriya, Sudan da kuma Burkina Faso sun fara wani atisayen soji na hadin gwiwa a tsakaninsu a wani sansanin sojin kasar Masar.

  • Masar Da Wasu Kasashen Afrika Na Atisayen Soji

    Masar Da Wasu Kasashen Afrika Na Atisayen Soji

    Dec 10, 2018 11:14

    Rundunar sojan kasar Masar da wasu kasashen Afirka suka fara wani atisayen soja na hadin gwiwa game da yaki da ayyukan ta'addanci.

  • Sojojin Masar Sun Halaka Wani Kwamandan 'Yan Ta'adda

    Sojojin Masar Sun Halaka Wani Kwamandan 'Yan Ta'adda

    Dec 08, 2018 18:22

    Jaridar Yaum as-sabi ta kasar Masar ta dauki labarin da yake cewa sojojin kasar sun yi nasarar kashe Abu Malik al-Misri wanda babban kwamanda ne na 'yan ta'adda

  • Masar Da Sudan Za Su Kafa Wata  Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kare Kan Iyakoki

    Masar Da Sudan Za Su Kafa Wata Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kare Kan Iyakoki

    Dec 08, 2018 04:16

    Jakadan kasar Sudan a kasar Rasha, Nader Babakir, ya sanar da cewa kasashen Sudan da Masar suna shiri kafa wata rundunar soji ta hadin gwiwa tsakaninsu da nufin kare kan iyakokin kasar.

  • Masar : An Yanke Wa Mutum 9 Hukuncin Kisa, Kan Kashe Babban Alkali

    Masar : An Yanke Wa Mutum 9 Hukuncin Kisa, Kan Kashe Babban Alkali

    Nov 25, 2018 16:21

    Wata kotu a Masar ta tabbatar da hukuncin kisa ga mutum tara da aka samu da laifin kisan mai shigar da kara na gwamnatin kasar a cikin shekara 2015 a birnin Alkahira.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS