Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • MDD Ta Soki Masar Kan Ci Gaba Da Zartar Da Hukuncin Kisa

    MDD Ta Soki Masar Kan Ci Gaba Da Zartar Da Hukuncin Kisa

    Jan 06, 2018 03:01

    Kakakin Kwamishinan hukumar kula da kare hakin bil-adama na Majalisar dinkin duniya ta yi kakkausar suka kan ci gaba da zartar da hukuncin kisa a kasar Masar.

  • Jami'an Tsaron Kasar Masar Uku Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Wani Harin Ta'addanci

    Jami'an Tsaron Kasar Masar Uku Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Wani Harin Ta'addanci

    Jan 05, 2018 08:20

    Wata majiyar tsaro a kasar Masar ta bayyana cewa jami'an 'yan sanda ukku ne suka rasa rayukansu sanadiyyar wani harin da yan ta'adda suka kai musu a birnin Arish.

  • Gwamnatin Sudan Ta Sanar Da Cewar Ta Kira Jakadanta Da Ke Kasar Masar

    Gwamnatin Sudan Ta Sanar Da Cewar Ta Kira Jakadanta Da Ke Kasar Masar

    Jan 05, 2018 03:18

    Sakamakon ci gaba da sabani da ke kunno kai tsakanin kasashen Sudan da Masar, gwamnatin Sudan a jiya Alhamis ta kirayi jakadanta da ke kasar Masar da sunan gudanar da shawarwari da shi.

  • Damuwar Jami'ar Azhar A Game Da halin Da Musulmi Ke Cikin A Myammar

    Damuwar Jami'ar Azhar A Game Da halin Da Musulmi Ke Cikin A Myammar

    Jan 04, 2018 15:34

    Cikin wata sanarwa da ta fitar jami'ar Azhar ta kasar Masar ta bayyana damuwarsa kan halin da al'ummar musulmin Rohinga ke ciki a kasar Myammar

  • Gwamnatin Masar Ta Amince Da Majalisar Koli Ta Fada Da Ta'addanci A Kasar

    Gwamnatin Masar Ta Amince Da Majalisar Koli Ta Fada Da Ta'addanci A Kasar

    Jan 04, 2018 02:18

    Gwamnatin kasar Masar ta sanar da amincewarta da batun kafa majalisar koli ta fada da ta'addanci a kasar don a ci gaba da shirin gwamnatin na fada da kungiyoyin 'yan ta'adda da suke ci gaba da barazana ga tsaro da zaman lafiyar kasar.

  • Mahukuntan Masar Sun Rataye Wasu Fursunoni Hudu Saboda Ayyukan Ta'addanci

    Mahukuntan Masar Sun Rataye Wasu Fursunoni Hudu Saboda Ayyukan Ta'addanci

    Jan 02, 2018 13:40

    Jami'an tsaron kasar Masar sun sanar da cewa an zartar da hukuncin kisa a kan wasu mutane hudu da wata kotu a kasar ta yanke wa hukumcin kisa saboda samunsu da laifi sanya bama-bamai a kasar.

  • Masar: An Tsananta Matakan Tsaro A Kusa Da Maja'miu

    Masar: An Tsananta Matakan Tsaro A Kusa Da Maja'miu

    Jan 01, 2018 15:29

    Sojojin kasar Masar ne suka sanar da daukar matakan tsaron a kusa da majami'ai bayan harin da aka kai.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Karfafa Matakan Tsaro A Yankunan Da Majami'un Kasar Suke

    Jami'an Tsaron Masar Sun Karfafa Matakan Tsaro A Yankunan Da Majami'un Kasar Suke

    Jan 01, 2018 03:13

    Kakakin rundunar sojin Masar ya sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun karfafa matakan tsaro a dukkanin yankunan da majami'un kasar suke da nufin bai wa mabiya addinin kirista tsaro a lokacin bukukuwan shiga sabuwar shekara ta 2018.

  • Asusun Bada Lamuni Na Duniya Ya Bukaci Yaki Da Talauci A Kasar Masar

    Asusun Bada Lamuni Na Duniya Ya Bukaci Yaki Da Talauci A Kasar Masar

    Dec 31, 2017 08:28

    Asusun bada lamuni na duniya ya bukaci gwamnatin Masar da ta dauki matakin yaki da talauci a kasarta.

  • Sojojin Masar Sun Kashe Kwamandojin Mayakan Yan Ta'adda 3 A Yankin Jiza

    Sojojin Masar Sun Kashe Kwamandojin Mayakan Yan Ta'adda 3 A Yankin Jiza

    Dec 30, 2017 15:35

    Ma'aikatar cikin gida na kasar Masar ta bada sanarwan cewa sojojin kasar sun sami nasarar kashe shuwagabannin kungiyoyin yan ta'adda a yankin Jiza na arewacin kasar sun kuma kama wasu 10.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS