Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • An Kashe Yan Ta'adda 4 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    An Kashe Yan Ta'adda 4 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    Aug 25, 2018 18:58

    Wata majiyar Jami'an tsaron kasar Masar ta bada sanarwan kashe yan ta'adda 4 a yankin Sinaa na araewacin kasar.

  • Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Ci Gaba Da Kama Fitattun Masu Adawa Da Gwamnatin Kasar

    Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Ci Gaba Da Kama Fitattun Masu Adawa Da Gwamnatin Kasar

    Aug 24, 2018 19:01

    Jami'an Tsaro a kasar Masar sun kama wasu karin fitattun yan adawa da gwamnatin kasar, inda a jiya Alhamis suka kama Raed Salama mamba a jam'iyya mai adawa ta "Al-Karamah" da kuma Yahya Kazaz wanda shi ma fitaccen mai adawa da gwamnatin Abdulfattah Assisi ne.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Yi Awungaba Da Wani Fitaccen Dan Adawa A Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Yi Awungaba Da Wani Fitaccen Dan Adawa A Kasar

    Aug 24, 2018 06:22

    Jami'an tsaron Masar sun kame wani fitaccen dan adawa a kasar da ya nemi gudanar da zaben jin ra'ayin jama'a kan makomar shugaban kasar Abdul-Fatah Al-Sisi na ya ci gaba da mulki ko kuma ya yi murabus.

  • Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Kama Shugaban Wata Jam'iyyar Adawa Na Kasar

    Jami'an Tsaro A Kasar Masar Sun Kama Shugaban Wata Jam'iyyar Adawa Na Kasar

    Aug 23, 2018 19:00

    Wasu kafafen yada labarai sun bada labarin cewa an kama wani dan adawa da gwamnatin kasar saboda bada shawarar a gudanar da zaben raba gardama a kan shugabancin shugaba Abdulfattah Assisi.

  • Shugabannin Kasashen Masar Da Faransa Sun Bukaci Kawo Karshen Rikici A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Shugabannin Kasashen Masar Da Faransa Sun Bukaci Kawo Karshen Rikici A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Aug 17, 2018 12:20

    Shugabannin kasashen Masar da Faransa sun tattauna batun Palasdinu da kasashen Libiya da Siriya tare da jaddada bukatar daukan matakan warware rikicin yankin gabas ta tsakiya.

  • Masar: Kungiyar Ikhwanul Muslimin Ta Bukaci A Gudanar Da Zaben Gaggawa

    Masar: Kungiyar Ikhwanul Muslimin Ta Bukaci A Gudanar Da Zaben Gaggawa

    Aug 15, 2018 12:52

    Kamfanin dillancin labaran Anatoli ya yi wannan kiran ne a daidai lokacin da ake cika shekaru biyar da tarwatsa gangamin Rabi'a al-adawiya da jami'an tsaron kasar su ka yi

  • Human Rights Watch Ta Bukaci Hukunta Masu Hannu A Kisar Fararen A Masar A Shekara Ta 2013

    Human Rights Watch Ta Bukaci Hukunta Masu Hannu A Kisar Fararen A Masar A Shekara Ta 2013

    Aug 14, 2018 07:10

    Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Human Rights Watch ta bukaci gwamnatin Masar da ta dauki matakin hukunta masu hannu a aiwatar da kisan gilla kan fararen hula a kasar a shekara ta 2013.

  • Masar: An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shirya Kai Harin Kunar Bakin Wake

    Masar: An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shirya Kai Harin Kunar Bakin Wake

    Aug 13, 2018 12:46

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta sanar da kame wasu mutane da suka shirya kai wa wata majami'a hari a arewacin birnin alkahira

  • 'Yan Sandan Masar Sun Yi Nasarar Hana Kai Harin Kunan Bakin Wake A Wata Majami'ar Kasar

    'Yan Sandan Masar Sun Yi Nasarar Hana Kai Harin Kunan Bakin Wake A Wata Majami'ar Kasar

    Aug 12, 2018 06:43

    'Yan sandan Masar sun yi nasarar rusa wani shirin kaddamar da harin kunan bakin wake a majami'ar Al-Azra'a ta mabiya addinin kirista da ke arewacin birnin Alkahira na kasar.

  • Masar: An Kashe 'Yan Ta'adda 11 A yankin Sinaa

    Masar: An Kashe 'Yan Ta'adda 11 A yankin Sinaa

    Aug 05, 2018 12:22

    Majiyar tsaron Masar ta sanar da cewa; Sojojin kasar sun yi musayar wuta da 'yan ta'adda a yankin al-arish da ke gundumar Sinaa ta arewa wanda ya kare da kashe mutane 11 daga cikinsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS