-
Malaman Musulunci Sun Bukaci Musulmi Da Su Yunkura Don Hana Bude Ofishin Jakadancin Amerika Qudus
Feb 26, 2018 05:45Kungiyar malaman Musulunci ta International Union of Muslim Scholars (IUMS) da ke da helkwata a kasar Qatar ta bukaci al'ummar musulmi da jami'an gwamnatocin kasashen musulmi da su yunkura wajen hana yiyuwar shirin Amurka na mai da ofishin jakadancinta na HK.Isra'ila zuwa birnin Qudus.
-
An Cimma Yarjejeniyar Mayar Da 'Yan Rohingya Gida
Nov 23, 2017 15:14Kasashen Myanmar da Bangaladash sun sanya hannu kan wata yarjejeniyar ta mayar da 'yan gudun hijirar musulmin Rohingya gida.
-
MDD Na Kara Matsin Lamba Ga Gwamnatin Myanmar Kan 'Yan Rohingya
Nov 07, 2017 14:42Kwamitin sulhu na majalisar dinkin duniya ya kira gwamnatin Myanmar data kawo karshen aikin sojinta a yankin Rakhine da kuma baiwa daruruwan musulmin Rohingya dake gudun hijira a kasar Bangaladash damar komawa gida.
-
Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Saboda Zanga-Zangar Rashin Amincewa Da Gwamnati Eritrea
Nov 01, 2017 18:18Rahotanni daga kasar Eritrea sun bayyana cewar alal akalla mutane 28 sun rasa rayukansu kana wasu da dama kuma sun sami raunuka sakamakon wata zanga-zangar da mutane suka yi a birnin Asmara, babban birnin kasar, don nuna rashin amincewa da shirin gwamnatin kasar na kwace wata makarantar Islamiyya.
-
Amurka Za Ta Ladaftar Da Jami'an Tsaron Myanmar Kan Batun 'Yan Rohingya
Oct 24, 2017 10:48Amurka ta sanar da daukan wasu matakan ladaftarwa kan mayan jami'an tsaron Myanmar kan hannun da suke da shi wajen cin zarafi da kisan kiyashin musulmin Rohingya.
-
Switzerland: An Bude Taron Bada Tallafi Ga 'Yan Rohingya
Oct 23, 2017 11:00A birnin Geneva na kasar Switzerland an bude wani taron muhawara na kasa da daka domin samar da tallafi ga 'yan gudun hijira Rohingya dake gujewa kisan kiyashin da ake musu a kasar Myanmar.
-
Jagora Imam Khamenei Ya Aike Da Taimakon Makudan Kudade Ga Musulmin Rohingya
Oct 18, 2017 05:49Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ware makudan kudaden da suka kai dala dubu 250 don taimakawa 'yan gudun hijiran musulman Rohingya na kasar Myammar don rage musu irin wahalhalun da suke ciki sakamakon ci gaba da kisan kiyashin da ake musu a kasar.
-
MDD : Kwamitin Sulhu Zai Saurari Kofi Anan Kan Batun Myanmar
Oct 13, 2017 05:52A wani lokaci nan gaba ne ake sa ran kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani zama na musamen kan batun kasar Myanmar.
-
Nutsewar Jirgin Ruwa Ya Yi Ajalin 'Yan Rohingya 12
Oct 09, 2017 05:50A kalla 'yan gudun hijira Rohingya 12 ne suka rasa rayukansu kana wasu gommai suka bata a yayin nutsewar jirgin ruwan da suke ciki a kokarin tsallalawa kasar Bangaladesh.
-
Adadin 'Yan Rohingya dake Kwarara Bangaladash Na Karuwa
Oct 03, 2017 10:52Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin 'yan rohingya dake kwarara zuwa kasar Bangaladash ya soma karuwa a 'yan kwanakin baya bayan nan.