-
Unicef Na Bukatar Dala Milyan 76 Don Taimakawa Yaran Rohingya
Oct 02, 2017 15:59Asusun kula da yara kankana na Majalisar Dinkin Duniya cewa da Unicef, ya ce yana bukatar dalar Amurka Milyan 76 domin agazawa yara 'yan kabilar musulmin Rohingya.
-
Myammar Da Bangladesh Sun Cimma Yarjejeniyar Aiki Tare Don Dawo Da 'Yan Gudun Hijiran Rohingya
Oct 02, 2017 11:22Gwamnatocin Bangladesh da Myammar sun cimma yarjejeniyar kafa wani kwamiti na aiki tare da nufin dawo da daruruwan 'yan gudun hijira musulmin Rohingya gida bayan sun gudu daga kisan kiyashin da sojoji da 'yan Buddha suke musu a jihar Rakhine.
-
Myanmar: Masu Binicke Na Majalisar Dinkin Duniya Za Su Shiga Yankin Musulumi
Sep 28, 2017 06:52Masu binciken sun sanar da cewa mai yiyuwa ne a yau alhamis su shiga yankin Musulmi Rakhin da ke kasar Myanmar domin ganin halin da musulmi suke ciki daga kusa.
-
MDD:Musulmin Rohingya Sun Fuskanci Wahalhalu Masu Yawa
Sep 25, 2017 05:42Babban kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na MDD Filippo Grandi ya bayyana cewa musulmi 'yan kabilar Rohingya sun fuskanci wahalhalu masu yawa domin haka suna bukatar agajin gagguawa mai yawa.
-
WFP: Musulman Rohingya Na Bukatar Taimakon Abinci Na Gaggawa
Sep 15, 2017 05:49Cikin wani rahoto da ta fitar, Hukumar Abinci ta Duniya (WFP) ta bayyana cewar sama da musulmin Rohingya na kasar Myammar dubu dari da suka gudu daga kasar zuwa Bangladesh don tsira da rayukansu suna cikin matsanancin halin rashin abinci da suke bukatar taimakon gaggawa.
-
Kwamitin Tsaro Na MDD Zai Yi Zama Kan Batun 'Yan Rohingyas
Sep 12, 2017 05:51A wani lokaci, yau Talata ne kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani zama domin tattauna batun 'yan Rohingyas.
-
Gwamnatin Myammar Na Dasa Nakiyoyi A Kan Iyakan Kasar Da Bangladesh Don Hana Musulmi Gudu
Sep 06, 2017 11:08Rahotanni daga kasar Myammar na nuni da cewa mahukutan kasar na ci gaba da daddasa nakiyoyi a kan yankunan da suke kan iyakan kasar da kasar Bangladesh don hana dubun dubatan musulmin kasar da suke gudu zuwa Bangladesh don tsira da kisan kiyashin da ake musu, samun damar shiga kasar ta Bagladesh.
-
Saudiyya : An Shiga Aikin Hajji Gadan-gadan
Aug 30, 2017 16:49Al'hazai da suka taru a Saudiyya domin sauke farali a bana, sun shiga aikin hajji gadan-gadan a yau Laraba.
-
'Yan Buddha Sun Kaddamar Da Wasu Sabbin Shirye-Shiryen Takura Wa Musulmin Myammar
Aug 23, 2017 05:25Rahotanni daga kasar Myammar sun bayyana cewa mabiya addinin Buddha masu tsaurin ra'ayi sun kara killace wasu daruruwan musulmi Rohingya a jihar Rakhine a ci gaba da takura musu da suke yi.
-
Kasar Poland Ta Ki Karban Baki Yan Gudun Hijira Musulmi.
Aug 08, 2017 05:29Gwamnatin kasar Polanda ta ki amincewa da karban bakin yan gudun hijira daga kasashen gabas ta tsakiya da kuma arewacin Afrika kasancewar galibinsu musulmi ne.